Salehi: Iyakoko Ba Shinge Bane Ga Yada Ilmi Tsakanin Musulmi

Shugaban cibiyar Al-Mustafa ta raya ilmin zamani tsakanin musulmi Dr Ali Akbar Salihi ya bayyana cewa kan iyakoki tsakanin musulmi a kasashen duniya daban daban ba zai hana cibiyar ta zami wani musulmi daga wasu kasashen duniya inda musulmi tsiraru ne ba don samun kyautar cibiyar. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto […]

Iran Ta Isar Da Sharuddan Bude Hurmuz Ga Pakistan

Gwamnatin kasar Iran ta mikawa feil Mashak Asim Munir babban kwamandan sojojin kasar Pakistan sharuddan kasar na bude mashigar ruwa ta Hurmus, daga ciki har da komawa kan yarjeniyar Islamabad. Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran ya nakalto wata majiya kusa da tawagar tattaunawa da Amurka bayan yakin baya bayan nan tana cewa, sabanin […]

Qalibaf: Takunkuman Tattalin Arziki Kan Iran Yaudarar Ce

Kakakin majalisar dokokin kasar Iran sannan shugaban tawagar tattaunawa da Amurka ya bayyana cewa kokarin Amurka na kara tsananta takunkuman tattalin arziki kan Iran, wani shiri ne na hada Iran fada da kasashen duniya wanda Amurka ba zata iya ba. Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran ya nakalto Qalibasf yana fadar haka a shafinsa […]

Tinubu: Musulmi Ku Koikayi Dabi’un Annabi Mohammad (s)

Shugaba Bola ahmed Tinubu na tarayyar Najeriya ya yi kira ga musulman kasar su koikoyi annabi Muhammadu (a) a halayensa, su kuma yiwa kasar addu’a. Jaridar Daily Trunst ta Najeriya ta nakalto shugaban yana taya al-ummar musulmi na kasar murnar zagayowar ranar haihuwar fiyayyen halittu, a sakonsa na Maulidin manzon All..(s) a yau Talata. Ya […]