The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya bayyana cewa: Karfin gwagwarmaya yana kara fitowa fili a kowace rana Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya tabbatar
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta bayyana cewa: Taken abin dariya da shugabannin yammacin duniya ke maimaitawa shi ne taken kare hakkin dan adam Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas sun tarwatsa wata motar sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a gabashin birnin Khan Yunus Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya bayyana cewa: Karfin gwagwarmaya yana kara fitowa fili a
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta bayyana cewa: Taken abin dariya da shugabannin yammacin duniya ke
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas sun tarwatsa wata motar sojin haramtacciyar kasar Isra'ila
Mahukuntan Saudiyya sun kulla yarjejeniyar shawo kan matsalar tabarbarewar tattalin arziki da kasar Yemen Yarjejeniyar
Jagoran dakarun kai daukin gaggawa na Sudan ya bayyana matsayinsa na amincewa da shiga tattaunawar
Babban kwamandan sojojin ruwa na JMI ya bada sanarwan cewa sojojinsa sun fara atisaiy daga farkon takun farisa har zuwa bakin mashigar ruwa ta Hurmus. Tashar talabijin ta Presstv a
Gwamnatin JMI da kuma sarakunan kasar Omman sun cimma matsaya ta yin watsi da kudaden fito kan kayakin da kasashen biyu don bunkasa harkokin kasuwanci tsakanin kasashen biyu. Tashar talabijin
Shuagaban kasar Iraki Abdullateef Jamal Rasheed yace JMI kasa ce mai muhimmanci a yanking abas ta tsakiya. Kamfanin dillancin labaran Sahab ya nakalto IRNA yana fadar haka a yau Jumma'a
Shugaban jam'iyyar 'Hikimah Ta Kasa' Ammar Hakim ta kasar Iraki, ya gana da shugaban dakarun Hashdu Ashabi na kasar ta Iraki inda suka tattauna al-amuran tsaron kasar Iraki da kuma
Jami'an gwamnati a yankin Ireland sun bada sanarwan cewa gidaje da wuraren ayyuka kimani 725,000 ne basa da wuta saboda guguwar iska wacce ta yi sanadiyyar lalata kayakin lantar masu
Ma’aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa a daren jiya Alhamis ta kakkabo da jiragen sama marasa matuki na kasar Ukireniya 121 bayan sun shiga cikin sararin samaniyar kasar.