The latest news and topic in this categories.
Kafafen yada labarai na HKI sun bayyana cewa dakarun kungiyar Hizbullah na kasar Lebanon sun kai hare hare kan arewacin kasar Falasdinu da aka mamaye har sau 163 a cikin
Adadin wadanda suka yi shahada sakamakon hare-haren wuce gona da iri da aka sun haura zuwa shahidai 41,226 da kuma jikkatan 95,413 Majiyoyin kiwon lafiya na Falasdinu sun sanar a
Majiyar gwamnatin kasar Iran a kasar Siriya ta bayyana cewa labarin kama sojojin kasar a lardin Hasaka na kasar Siriya ba gaskiya bane. Kamfanin dillancin labaran 'Sahab' na kasar Iran
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta janye da'awar cewa ta kashe Muhammad al-Deif a hare-haren kisan
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta gaza wajen kubutar da kanta a aiwatar da kisan kiyashin
Rahotonni sun bayyana cewa: Wasu kasashen Larabawa sun ƙara yawan kayayyakin kasuwanci da suke fitarwa
A wani sabon kisan kiyashin da sojojin HKI suka aikata a yau Asabar a sansanin
Hare-haren wuce gona da irin sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila suke kai wa kan Gaza
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka