Kamfanin Rosatom: Muna Tattaunawa Da Iran Domin Gina Kananan Cibiyoyin Nukiliya

Kamfanin kasar Rasha na Nukiliya ya bayyana cewa a halin yanzu suna tattaunawa da Iran domin gina wasu sabbin kananan cibiyoyin Nukiliya.
Kamfanin Nukiliyar Rasha

Kamfanin kasar Rasha na Nukiliya ya bayyana cewa a halin yanzu suna tattaunawa da Iran domin gina wasu sabbin kananan cibiyoyin Nukiliya.

Kamfanin dillancin labarun “Mehr” ya nakalto shugaban zartarwa na kamfanin “RusAtom   Alexey Likhachev  yana cewa: Rasha ta gabatarwa da Iran tsarin aikin gina kananan cibiyoyin na Nukiliya.

Haka nan kuma Alexey Likhachev ya ce; Idan zaman lafiya ya dawo  Iran za ta ci gaba da bunkasa cibiyoyinta na Nukiliya domin amfani da su wajen samar da wutar lantarki.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted