An Kashe Mutane 30 A wani Hari A Jahar Kaduna Dake Nigeria

Wasu mutane masu dauke da makamai ne su ka kai hari da safiyar jiya Litinin a wani kauye da Jahar Kaduna wanda ya ci rayukan mutane 30. Mazauna kauyen da lamarin ya faru sun sanar da yawan asarar raykan da aka yi, sannan kuma su ka kara da cewa da akwai kananan yara 8 a […]
Hare-haren Yemen Sun Dakatar Da Ayyuka A Matatar Man Fetur Mafi Girma A Saudiyya

Kamfanin tace man fetur na Aramco dake yankin Buqiq a Saudiyyaya dakatar da ayyukansa bayan hari da jirgi maras matuki daga kasar Yemen. Hotunan tauraron dan’adam na kamfanin “Santinel 2” ya bayana barna mai yawa da aka yi wa masana’antar dake tura man fetur ta bututu daga yammaci zuwa gabashin Saudiyya,a yankin Buqiq.Hotunan sun nuna […]
Man Fetur Na Ajiya Da Amurka Take Da Shi Ya Ragu Fiye Da Kowane Lokaci A Baya

A wani bayani da hukumar makamashi ta kasar Amurka ta fitar ta bayyana cewa makamashin ajiyar da kasar take da shi, ya sami koma baya da ganga miliyan 3.7 a cikin mako daya kadai, da hakan ya sa jumillar wanda aka rage ya kai ganga miliyan miliyan 307.7. Sanarwar ta ce rabon da a ga […]
Karbala: Akalla Iraniyawa Miliyan 6 Ne Za Su Shiga Kasar Iraki Domin Ziyarar 40 Ta Shahadar Imam Hussain ( a.s)

Da akwai alakar ‘yan’uwantaka wacce take tsakanin al’ummar Iraki da Iran tana a matsayin manuniya akan za a yi wa maziyartar kyakkyawan fatan na mutanen da ake hasashen cewa za su kai miliyan 6.”
Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Yace Iran Ba Zata Bari Amurka Ta Tantance Lokacin Yaki Da Zaman Lafiya Ba

A lokacin ganawarsa da manema labarai a birnin Tehran a jiya litinin kakakin ma’aikatar harkokin waje na kasar iran Isma’ila Baqa’I da yake amsa tambayar da aka yi masa game da matsayar iran da Amurka ga kasar Pakistan da Qatar na shirin tattaunawa don kawo karshen yaki kan iran, “yace ban san yadda kuke ganin […]
Kasar Afrika ta kudu Ta Lallasa Tanzaniya Da ci 2-1 A Rana Ta biyu Ta Gasar Cin Kofin Afirka Ta Mata

A ranar lahadi ce aka bude gasar cin kofin Afirka ta mata karo na 14 a Morocco inda mai masaukin baki ta shiga gasar da kafar dama bayan da ta doke tawagar Kenya da 4-0. Tun a mintina na 30 da fara wasan Morocco ta zura kwallo uku a ragar Kenya sai kuma a minti na 32 […]
Iran Ta yi Watsi Da Bukatun Da Amurka Ta Gabatar A Tattaunawar Da Ake yi Saboda Sun Wuce Iyaka

A wani bayani da mataimakin ministan harkokin wajen kasar iran Kazeem Garibabadi yayi game da tattaunawar da ake yi tsakaninsu da Amurka a birnin Islam abad na kasar Pakistan , yace iran tayi watsi da bukatar da bangaren Amurka ta gabatar saboda ya yi yawa sosai da ya wuce iyaka. Ya kara da cewa bangaren […]
Falasdinawa 3 Ne Suka yi Shahada Sakamakon Hare-haren Da HKI Ta Kai A Yanki Gaza

Rahotanni sun bayyana cewa falasdinwa 3 sun yi shahada yayin da wasu 15 kuma suka jikkata a jiya litinin sakamakon hari da sojojin Isra’ila suka kai a a yankuna daban-daban a yankin Gaza, a cigaba da keta yarjejeniyar dakatar da bude wuta da suke yi da aka cimma tun ranar 10 ga watan Oktoban shekarar […]
Iraniyawa 60 ne suka yi shahada wasu guda 670 kuma sun jikkata a kudancin kasar

Ministan kula da kiwon lafiya na kasar iran ya bayyana cewa kimanin mutane 60 ne suka yi shahada yayin da wasu guda 670 kuma suka jikkata sakamakon hare-haren da kasar Amurka ta kai a kudancin kasar a cikin kwanaki 10 zuwa 12 da ta sake kaddamar da yaki kan kasar Kasar Amurka ta kaddamar da […]