An Kashe Mutane 30 A wani Hari A Jahar Kaduna Dake Nigeria

Hari A Wani Kauyen Kaduna

Wasu mutane masu dauke da  makamai ne su ka kai hari da safiyar jiya Litinin a wani kauye da Jahar Kaduna wanda ya ci rayukan mutane 30. Mazauna kauyen da lamarin ya faru sun sanar da yawan asarar raykan da aka yi, sannan kuma su ka kara da cewa da akwai kananan yara 8 a […]

Hare-haren Yemen Sun Dakatar Da Ayyuka A Matatar Man Fetur Mafi  Girma A Saudiyya

hotunan tauraron dan'adam akan matatar man Saudiyya

Kamfanin tace man fetur na Aramco dake yankin Buqiq a Saudiyyaya dakatar da ayyukansa bayan hari da jirgi maras matuki daga kasar Yemen. Hotunan tauraron dan’adam na kamfanin “Santinel 2” ya bayana barna mai yawa da aka yi wa masana’antar dake tura man fetur ta bututu daga yammaci zuwa gabashin Saudiyya,a yankin Buqiq.Hotunan sun nuna […]