Sharhi: tattaunawa ta wayar tarho tsakanin Iran da saudiya.

shugaban kasar iran Masud pezeshkiyan a tattaunawa ta wayar tarho da yayi da shugaban kasar Saudiya mohammad bin salman ya fadi cewa mataken da iran take dauka na hadin kai da hada kawukan alummomi da mazhabobi , a mataki na yankin da kuma kokarin karfafa dangantaka da bunkasa huldar abokantaka da fadada hadin gwiwa da […]
Iran : Jagora ya ziyarci kabarin Imam Khomeini gabanin bikin cika shekaru 47 da juyin Musulunci

Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatollah Seyyed Ali Khamenei ya ziyarci kabarin marigayi Imam Khomeini, wanda ya kafa Jamhuriyar Musulunci, a jajibirin cika shekaru 47 da juyin juya halin Musulunci. A yayin ziyarar, Ayatollah Khamenei ya yi addu’o’i a wurin tare da sake amincewa da manufofin Imam Khomeini. Jagoran ya kuma girmama shahidan […]
Majalisar Dokokin Iran zata ayyana sojojin kasashen turai a matsayin ‘yan ta’adda

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya bayyana cewa, majalisar dokokin kasar za ta duba wani batu na ayyana sojojin kasashen turai a matsayin kungiyoyin ta’addanci. Wannan na a matsayin martanin Iran ne biyo bayan matakin da kasashen turan suka dauka na ayyana dakarun kare juyin juya halin Musulinci na kasar ta Iran a matsayin […]
Harin Isra’ila ya yi sanadin shahadar Falasdinawa kimanin 30

Jiragen saman Isra’ila sun kashe akalla mutane 30 a Zirin Gaza, daya daga cikin adadi mafi muni tun bayan tsagaita wuta a watan Oktoban 2025 da nufin kawo karshen yakin. Jami’an kiwon lafiya a Falasdinu sun ce akalla mutane 26, ciki har da yara, sun mutu a ranar Asabar din nan, a hare-haren da Isra’ila […]
Iran, China, Rasha za su gudanar da atisayen soja na hadin gwiwa

Kasashen Iran, Rasha, da China za su gudanar da wani atisayen soja na hadin gwiwa a arewacin Tekun Indiya, a daidai lokacin da ake ci gaba da samun takun saka tsakanin Tehran da Washington. Atisayen, zai kunshi rundunonin sojojin ruwan Iran, da kuma sojojin ruwa daga China da Rasha. A cewar jami’ai, atisayen yana da […]
Afirka ta Kudu ta kori karamin jakadan Isra’ila

Afirka ta Kudu ta umarci mataimakin jakadan Isra’ila da ya bar kasar cikin awanni 72. Ana zargin Ariel Seidman, da lalata dangantaka tsakanin kasashen biyu ta hanyar wallafa kalaman batanci game da shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa a shafukan sada zumunta da kuma karya ka’idojin diflomasiyya. Ma’aikatar Harkokin Wajen Afirka ta Kudu ta ayyana […]
Shugaban Iran Ya Yi Gargadi Game Da Makircin Kasashen Waje Na Wargaza Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Iran ya yi gargaɗi game da makircin ƙasashen waje na wargaza ƙasashe Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian da membobin majalisar ministocinsa sun sabunta alƙawarin da suka ɗauka na bin ƙa’idodin wanda ya kafa juyin juya halin Musulunci, Imam Khomeini (Allah ya yi masa rahama), a hubbarensa mai tsarki da ke birnin Tehran, wanda ya […]
Sakataren Majalisar Kolin Tsaron Kasar Iran Ya Mayar Da Martani Ga Kungiyar Tarayyar Turai

Sakataren Majalisar Kolin Tsaron Kasar Iran ya mayar da martani ga matakin Turai kan dakarun juyin juya halin Musulunci yana mai cewa: ‘Rundunarsu ne ‘yan ta’adda’ Sakataren Majalisar Koli ta Tsaron Kasa ta Iran ya tabbatar da cewa: Shawarar da Tarayyar Turai ta yanke kwanan nan na ayyana Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin Musulunci (IRGC) […]
Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 190

190-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikinshirimmu na kissoshin rayuwa, shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’ani mai girma, ko kuma cikin wasu littafan wadanda suka hada da littafin Dastane Rastan na Aya. Shahid Muttahari, ko kuma cikin littafin Mathnawi na maulana jalaluddeen Rumi. Da […]
Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan(a) 189

189-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’ani mai girma, ko kuma cikin wasu littafan da fatan masu sauraro zasu kasance tare da mu a cikin shirimmu na yau. ///… madallah, masu sauraro idan kuna […]
Shugaban Turkiyya Ya Yi Tayin Shiga Tsakanin Iran Da Amurka, Inda Iran Ta Gindaya Sharadi

Shugaban kasar Turkiyya ya yi tayin shiga tsakanin Iran da Amurka, amma shugaban Iran ya gindaya sharadin cewa dole ne a gina sharadin samun aminci Shugaban kasar Turkiyya Rajab Tayyib Erdoğan ya yi magana ta wayar tarho da takwaransa na Iran, Masoud Pezeshkian, inda ya bai wa Turkiyya damar shiga tsakanin Iran da Amurka don […]
Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 188

188-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’ani mai girma, ko kuma cikin wasu littafan da fatan masu sauraro zasu kasance tare da mu a cikin shirimmu na yau. ///… madallah, masu sauraro idan kuna […]
El-Barade’i Ya Bayyana Cewa; Barazanar Trump Na Kai Hari Kan Iran Karya Dokokin Kasa Da Kasa Ce

Tsohon shugaban hukumar kula da makamashin nukiliya El-Baradei ya bayyana cewa: Barazanar Trump na kai hari kan Iran a fili take karya dokokin duniya ce Tsohon Darakta Janar na Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya kuma tsohon Mataimakin Shugaban Masar Muhammad El-Barade’i ya yi gargaɗi game da barazanar da Amurka ke yi na kai […]
Gwamnatin Afirka Ta Kudu Ta Kori Jami’in Hulda Da Jama’a Na Isra’ila Daga Cikin Kasarta

Afirka ta Kudu ta ba wa babban jami’in hulda da jama’a na haramtacciyar kasar Isra’ila sa’o’i 72 ya bar ƙasarta Gwamnatin Afirka ta Kudu ta ayyana babban jami’in diflomasiyyar Haramtacciyar Kasar Isra’ila a jihar Pretoria a matsayin wanda ba a amince da shi ba, tare da umurtarsa da ya bar ƙasar cikin awanni 72. Ma’aikatar […]
Gwamnatin Nijar Ta Zargi Faransa Da Wasu Kasashen Yammacin Afirka Da Shirya Kai Harin Birnin Yamai

Shugaban gwamnatin sojan kasar Nijar ya zargi kasashen Faransa, Benin da Cote De Voire da shirya harin da aka kai wa filin saukar jiragen sama na birnin Yamai a daren Alhamis. Janar Abdurrahman Tchiani ya fada wa tashar talabijin din kasar cewa; “Muna tunatar da wadanda su ka dauki nauyin wannan ‘yan dabar, da su […]
Sakataren Majalisar Tsaron Kasar Iran Ya Gana Da Vladmir Putin Na Kasar Rasha

Sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran Dr. Ali Larijai ya isa birnin Moscow inda ya gana da shugaban kasar Rasha Valdmir Putin. Fadar mulkin kasar Rasha “Kremlin” ce ta sanar da cewa an yi ganawar ne akan abubuwan da suke faruwa a cikin wannan yankin da kuma alakar kasashen biyu. Su ma kafafen watsa […]
DRC: Fiye Da Mutane 200 Su Ka Mutu A Sanadiyya Ruftawar Ramin Hako Ma’adanai

A jiya Juma’a ne Mahukunta a kasar DRC sun ce, mutane fiye da 200 sun kwanta dama sanadiyar ruftawar wani ramin hako ma’adanin “Coltan”dake gabashin kasar. Sanarwar ta ce, an sami afkuwar hatsarin ne a ranar Larabar da ta gabata, sai dai ba a iya samun cikakken adadin mutanen da su ka rasu ba sai […]
Antonio Guterres Ya Yi Kira Da A Kawo Karshen Danniyar Wata Kasa Akan Duniya Saboda Takama Da Karfi

Babban magatakardar kungiyar MDD, Antonio Gutress wanda ya gabatar da jawabi a ranar Alhamis din da ta gabata ya ce; Matsalolin da duniya take fuskanta ba za a iya warware su ba ta hanyar danniyar da wata kasa guda daya za ta yi, ya zamana ita kadai ce take zartar da abinda za a yi.’ […]