The latest news and topic in this categories.
Rahotonni suna bayyana cewa: Babu tsaro a Gaza sakamakon yadda sojojin gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila suka sake aiwatar da kisan kiyashi a yankin Babu tsaro a Gaza daga laifuka
Mutane 27 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar amai da gudawa a birnin Kassala na kasar Sudan, wanda ke cike da jama'a da 'yan gudun hijira Rahotonnin baya-bayan nan
Shugaban makarantun addinu a nan JMI Aya. Aarafi ya bayyana cewa fahintar addini da kuma akidar Imam Khumaini (q) wanda ya kafa JMI akidace tsayayye kan addinin musulunci na asali
Shugaban makarantun addinu a nan JMI Aya. Aarafi ya bayyana cewa fahintar addini da kuma
Shugaban kasar Amurka Joe Biden ya nada Tracey Ann Jacobson a matsayin jakadiyar Amurka a
Majalisar dokokin kasar Iran ta kammala aikin tantance ministocin wadanda shugaba Pezeskiyan ya aika masu
Majalidar Dokokin Iran ta amince da jerin sunayen ministocin da sabon shugaban kasar Massoud Pezehkian,
Wasu manyan jami'ai daga kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa na Hamas da Islamic Jihad da ke Zirin
Tsokacin kakakin dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas kan harin da kungiyar Hizbullah ta kai kan gidan fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu Kakakin rundunar sojin Izzuddeen Al-Qassam
Kasar China ta zargin kasashen yammacin duniya da yin watsi da batun mayar da Gaza a matsayin wutar Jahannama ga rayayyu Kasar China ta yi Allah wadai da Amurka da
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana sakon kasarsa da cewa na yada zaman lafiya da kyautata dangantaka da dukkanin kasashe musamman ma makwabta. Pezeshkian wanda ya isa Kazan bisa
Hamas ta ce Arewacin yankin Gaza na fuskantar manyan laifuffukan da suka kai na kisan kiyashi, da suka hada da kisa a fili, kashe fararen hula da gangan, kame, da
Kakakin majalisar dokokin Iran ya bukaci kasashen musulmi da su hada gwiwa domin daukar matakan kakaba wa Haramtacciyar Kasar Isra’ila takunkumin tattalin arziki da kuma katse muhimman hanyoyin rayuwa ga
Kwamishinan kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Turk, ya yi kira da a gaggauta gudanar da bincike kan wani harin da Isra’ila ta kai kusa da wani