Jakadan Pakistan A Iran: Pakistan Zata Habaka Alaka Da Iran

Sabon jakadan Pakistan a Iran ya jaddada shirin Islamabad na haɓaka dangantaka da Iran Sabon jakadan Pakistan a Tehran, da ministan harkokin cikin gida na

Sabon jakadan Pakistan a Iran ya jaddada shirin Islamabad na haɓaka dangantaka da Iran

Sabon jakadan Pakistan a Tehran, da ministan harkokin cikin gida na Iran, sun tattaunawa kan hanyoyin karfafa dangantakar kasashen biyu.

Sabon jakadan Pakistan a Tehran, Imran Ahmed Siddiki da Ministan Harkokin Cikin Gida na Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Iskander Mumini, a lokacin ziyararsa a hedikwatar Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida, bangarorin biyu sun tattauna muhimman batutuwan da suka shafi kasashen biyu.

Sabon jakadan Pakistan ya tabbatar a yayin taron kasashen biyu cewa: Ofishin jakadancin Pakistan zai iya daidaita ayyuka da kuma yin aiki kan bunkasa dangantakar kasashen biyu a wannan sabon mataki da ake ciki.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted