Guinea: A Kalla Mutane 30 Sun rasa Rayuwarsu Sanadiyyar Zaizayar Kasa

Rahotanni daga kasar Guinea sun ce, ruwa kamar da bakin kwarya da aka yi a tsakar dare ya haddasa zaizayar kasa a yankin Dar Es
Zaizayar kasa

Rahotanni daga kasar Guinea sun ce, ruwa kamar da bakin kwarya da aka yi a tsakar dare ya haddasa zaizayar kasa a yankin Dar Es Salama.

Wani shaidar ganin ido Robert Kamano  Saa ya ce; Mutanen sun nufi wurin da lamarin ya faru domin ceto,said ai kasar yankin ta ci gaba da ruftawa.

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted