Qatar Ta Amincewa Kwararrun Iran Ganawa Da Matuka Jiragenta

Gwamnatin kasar Qatar ta amincewa wata tawaga ta kwararru daga kasar Iran su ziyarsa kasar don ganawa da matuka jiragen yakin kasar guda 3 wadanda aka kamasu su a cikin kwanakin yakin Ramadan na farkon wannan shekarar. Kamfanin dillancin Tasnim na kasar Iran ya majiyar gwamnatin kasar Iran na cewa, gwamnatin kasar Qatar ta amincewa […]
Qalibof: Tsaro Mai Cin Gashin Kai A Yankin Ne Kawai Zabi Ga Yankin

Kakakin majalisar dokokin kasar Iran kuma shugaban tawagar tattaunawar kasar Mohammad Bakir Qalibof ya bayyana cewa, ya sami sakonni daga kasashe makobta da dama kan cewa suna bukatar sabon tsaron tsaro a yankin bayan da yakin da Amurka da HKI suka dorawa kasar Iran ta lalata tsaro da kuma tattalin arzikinsu a yankin. Kamfanin dillancin […]
Dakarun IRGC Sun Ce Yakin Tattalin Arziki Kan Iran Ya Nuna Yaki Da Makami Ya Gaza

Kakakin dakarun kare juyin juya halin musulunci na kasar Iran Manjo Janar Hossain Muhibbi ya bayyana cewa, sabbin takunkuman tattalin arzikin da Amurka ta dorawa kasar Iran wadanda ta kirasu masu nikews, ya tabbatar da cewa amfani da karfin soje a kan kasar Iran ya gaza, don ai in da Amurka ta sami nasara a […]
Pezeshkiyan: Iran Ta Sabawa Tsammanin Makiya, Bata Zama Venezuela Ba

Shuigaban kasar Iran Dr Masoud Pezeshkiyan ya bayyana cewa Iran ta bawa duniya mamaki a lokacinda suka nuna karfi da jajircewa kan yakin da Amurka ta dorawa kasar ta tattalin arzki tsaro da kuma mamaya da karfi. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto shugaban yana fadar haka a yau a lokacinda ya […]
Iran: Zamu Sami Nasara Kan Takunkuman Ta’addanci Na Amurka A Kammu

Mataimakin ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa kasar Iran zata sami nasara a kan takunkuman ta’addanci wanda Amurka ta dorawa kasar a baya bayan nan. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Saeed Khadibzadeh shugaban cibiyar koyon siyasar kasa da kasa na ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana haka ne a […]
Bulgaria Ta Fitar Da Jiragen Saman Amurka Biyu Bayan Gargadin Iran

Jiragen saman Amurka masu zubawa jiragen yaki makamashi a sama samfurin “Boeing KC-135” sun fice daga kasar Bulgaria bayan da Iran ta yi gargadi akan barin Amurkan ta ti amfani da kasarta wajen kawo ma ta hari.
Mutane Da Dama Sun Bace Sanadiyyar Kifewar Jirgin Ruwa A Kasar Tunisiya

Rahotanni daga kasar Tunisiya sun ambaci cewa mutane 13 sun bace sanadiyyar kifewar wani jirgin ruwa a gabar Ruwan Tunisiya akan hanyar zuwa Italiya.
Jagoran ‘Yan Hamayyar Kasar Tanzania Ya Yi Watsi Da Shari’ar Siyasa Da Ake Yi Masa

A ranar Juma’ar da ta gabata ne aka gabatar da jagoran ‘yan adawar siyasar kasar Tanzania Tundu Lissu a gaban kotu domin amsa wasu tambayoyi kamar yadda majiyar kotun ta bayyana. Lissu wanda yake jagorantar jam’iyyar Chadema an kama shi ne tun a cikin watan Aprilu na 2025 aka zarge shi da laifin cin amanar […]
Rasha Ta Kakkabo Jiragen Sama Maras matuki 328 Na Kasar Ukirania

Ma’aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa sojojin kasar sun yi nasarar kakkabo jiragen sama marasa matuki 328 da Ukirania ta harba a sassa mabanbanta a daren jiya.
Iran: Shugabannin Bangarori Uku Na Gwamnatin Iran Sun Yi Zama A Fadar Shugaban Kasa

Kamfanin dillancin labarum “Irna” ya bayar da labarin cewa, bangarori uku na gwamnatin Iran sun yi taro a fadar shugaban kasa domin tattauna muhimman batutuwa da su ka shafi kasa.