Sabani Ya Kunno A Tsakanin Saudiyya Da UAE Akan Mashigar Ruwan Babal-Mandab

Bugu da kari, jaridar ta ce wannan kawancen ba shi da wani muhimmanci bisa la’akari da kasashen da su ka kaucewa rattaba hannu akan bayanin bayan taron na Riyadh.
Amurka Tana Da Zabi Biyu Tsakanin Kare Isra’ila Ko Kuma Manufofinta

A wani sako na sirri da kwamandan sojan Amurka a nahiyar turai Alexus Gregory Grynkewich ya aike wa “Pantagon” yana mai cewa; Kayan aiki da suke da su, ba su wadatar ba da za su ci gaba da bai wa “Isra’ila” kariya daga makaman Iran masu linzami.
IRGC: Daukar Fansar Isma’ila Haniyyah Yana Nan Tafe

Dakarun kare juyin musuluncin na Iran sun ce “Daukaka da izza gwagwarmayar fada da ‘yan sahayoniya wani abu ne da ba za a taba dankwafe ta ba, kuma al’ummar falasdinu ce za ta sami nasara ta karshe akan ‘yan sahayoniya.”
Mahukuntan Yankin Tigray Sun Zargi Addis Ababa Da Shelanta Yaki Akan Yankin

Tsawon watanni aka shafe bangaren ƴan tawayen na Tigray da kuma gwamnatin kasar ta Habasha na girke mayaka a kan iyakar yankin na Tigray lamarin da ya sanya kowanne bangare zargin dan uwansa da kokarin tayar da rikici.
Kasar Chadi Ta Bayyana Aniyarta Ta Ficewa Daga Kotun ICCSaboda Musguna Wa Kasashen Afrika

7 kacal kotun ke tsare da su, kuma 6 daga cikinsu duka sun fito ne daga kasashen Afirka.Wannan babban mataki na Chadi ya zo ne a daidai lokacin da kungiyoyin kasa da kasa ke zarginta da hannu a rikicin da ke faruwa a makwabciyarta, wato Sudan, abin da ke ci gaba da daukar hankali musamman a fagen siyasar duniya.
Sabon Fada Ya Barke Tsakanin Sojojin Habasha Da Yan Tawayen Tigray

Wasu mutane sun shaidawa AFP cewa har zuwa safiyar yau Lahadi ana ci gaba da musayar wuta tsakanin bangarorin biyu
Falasdinawa 6 Ne Suka yi Shahada Sakamakon Hari Da Jiragen Yakin HKI Suka Kai A Gaza

Majaliysar Asibirti a yankin gaza ta bayyana cewa a ci gaba da keta yarjejeniyar dakatar da bude wuta da aka cimma tsakanin hamas da isra’ila a kalla falasdinawa guda 6 sun yi shahada wasu da dama kuma sun jikkata biyo bayan hari da HKI ta kaddamar a yankin Gaza Kamfanin dillancin labarai na falasdinawa WAFa […]
Trump Ya Janye Batun Kaddamar Da Hari Kan Muhimman Wurare A Kasar Iran

Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ya soke hare haren da ya dauki aniyar kai wa a kasar iran, bayan da kasashen yankin suka bukaci yayi haka saboda yiyuwar cimma wata yarjejeniyar tsakani, da kuma barazanar da Tehran tayi na cewa idan aka kai mata hari to zata mayar martani mai tsakanin da […]
Iran Ta Gargadi Kasar Saudiya Game Da Makircin Da Amurka Da Isra’ila Suka Kullawa

Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araqchi ya gargadi kasar saudiya game da makircin da Amurka da Isra’ila suka kitsawa na kai hare –hare a yankin, kuma ya fadi hakan ne a wata tattaunawa da suka yi ta wayar tarho tare da ministan harkokin wajen saudiya faisal bin Farhan a jiya Asabar Ministan ya kara […]
Isra’ila Na Ci Gaba Da Kai Hare hare Gaza

IDF ta kai sabbin hare-hare a Gaza