Kasar Ghana Na Shirin Baiwa Yan Kasar Da Aka Haifa A Ketare Damar Yiwa Kasa Hidima

Gwamnatin Ghana ta sanar da shirinta na samar da shirin yi wa kasa hidima, ga ƴan kasar da aka haifa kuma suka yi karatu a kasashen waje, don basu damar sanin asalinsu da kuma bada gudunmuwa wajen gina kasar. Kofi Okyere-Darko, shugaban da ke kula da ƴan kasar mazauna kasashen waje da ke karkashin ofishin […]
Ministan Makamashi Na Kasar Rasha Ya Kawo Ziyara Tehran Domin Tattaunawa Da Manya Jami’an Kasar

Rahotanni sun bayyana cewa ministan makamashi na kasar Rasha Sergey Tsivilyov ya isa birnin Tehran kuma ya gana da jami’an gwamnati game da muhimman batutuwa da suka hada da batun yarjejeniyar yin aiki tare a bangaren makamashi tsakanin kasashen biyu. Ministan man fetur na kasar iran Muhsen Paknejad ya sanar cewa an cimma yajejeniyar kan […]
Iran Ta yi Watsi Da Ikirarin Trump Na Tattaunawar Sao’i 11 A Kasar Oman, Kuma Tace Babu Wata Tattaunawa Da Amurka

Mataimakin ministan harkokin wajen kasar iran kuma mai bada shawara kan harkokin kasashen waje Kazeem Garibabadi yayi watsi da ikirarin shugaban Amurka Donald trump na cewa Tehran ta tattauna da Washington na tsawon saoi 11, ya ce babu wata tattaunawa da ta gudana a kasar Oman tsakanin jami’an iran da na Amurka . Garibabadi yace […]
Dakarun Sojin Iran Sun Ci Gaba Da Kai Hare-haren Mayar Da Martani Da Jirage Marasa Matuki A Sansanin Sojin Amurka

Rahotanni sun bayyana cewa dakarun sojin kasar iran sun kaddamar da hare-hare guda 8 a muhimman wuraren soji Amurka dake yankin, kuma sun hari wurin da sujojin Amurka suke a kasar Jodan a matsayin mayar da martani kan hare-haren da Amurka take kai wa a yankuna daban daban a kasar iran. Ofishin dake kula da […]
Kungiyar EU Ta Nuna Goyon Bayanta Ga Kutun ICC Kuma Ta Yi Watsi Da Yunkurin Tromp Na Ganin An Rusata

Kungiyar tarayyar turai EU ta nuna cikakken goyon bayanta ga kotun hukumta laifukan yaki ta ICC kuma ta yi watsi da kokarin da gwamnatin Donald Trump ke yi na ganin an rusa kotu mai hukumta laifukan yaki ta kasa da kasa. Kakakin kungiyar tarayyar turai Anouar El nouni ya bayyana cewa matsayin da kotun take […]
IRGC Ta Kai Hari Kan Sansanonin Amurka A Yankin

Rundunar Kare Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta sanar da kai sabbin hare-haren ramuwar gayya kan sansanonin sojojin Amurka Dake Kasashen Kuwait, Bahrain, da Jordan, bayan sabbin hare-haren da Amurka ta kai a wasu yankunan Iran. A cikin sanarwar, IRGC ta yi Allah wadai da Amurka kan kai hari kan “sansanonin bakin teku […]
Iran : Jagora ya gode wa jama’a kan halartar tarurukan jana’iza

Jagoran juyin juya halin Musulunci, Ayatollah Seyyed Mojtaba Khamenei, ya gode wa al’ummar Iran da Iraki saboda gagarumar rawar da suka taka a jana’iza da kuma tarurukan ban kwana ga Shahid Ayatollah Seyyed Ali Khamenei. Ayatollah Seyyed Mojtaba Khamenei, babban dan jagoran, ya isar da wannan sakon ne a ranar Talata yayin wani bikin tunawa […]
Rasha : Kasashen Yamma na cikas ga alaka tsakaninmu da Afirka

Ministan Harkokin Wajen Rasha Sergey Lavrov ya yi Allah wadai da yunkurin kasashen yamma na kawo cikas ga hadin gwiwa tsakanin Moscow da kasashen Afirka. Mista Lavrov, ya bayyana hakan ne yayin wata ganawa da takwaransa na Chadi Abdoulaye Sabre Fadoul a birrin Moscow, wanda ya ziyarci Rasha da nufin karfafa dangantakar kasashen biyu. […]
Iran Ta Yi Tir Da Birtaniya Kan Ayyana IRGC a Matsayin Barazana

Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran ta yi Allah wadai da matakin da gwamnatin Birtaniya ta dauka na ayyana Rundunar Kare Juyin Juya Halin Musulunci (IRGC) a matsayin “barazana a karkashin Dokar Tsaron Kasa ta Burtaniya,” tana mai kiran matakin “mara adalci da rashin da’a” wanda kuma ya saba wa dokokin kasa da kasa. A cikin wata […]
Amurka ta sake toshe tashoshin jiragen ruwa na Iran

Rundinar Amurka ta CENTCOM ta ce sojojin Amurka sun sake toshe tashoshin jiragen ruwa na Iran da hana jiragen ruwanta zurga zurga, duk da gargadin da Jamhuriyar Musulunci ta yi cewa Washington ba za ta iya sake bude mashigin Hormuz da karfi ba, wanda Tehran ta rufe saboda keta dokokin Amurka. CENTCOM ta ce a […]