Jagoran Kungiyar Ansarullah Ta Kasar Yemen Ya Ce: Dakarunsa Zasu Ci Gaba Da Yaki Da Isra’ila

Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya jaddada ci gaba da gwagwarmaya soji kan makiya ‘yan mamayar Isra’ila Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen Sayyed Abdul-Malik Badr al-Din al-Houthi ya tabbatar da cewa: Tafarkin al’ummar Yemen na goyon bayan al’ummar Falastinu yana ci gaba kuma tabbatacce kuma yana kara ruruwa. A cikin jawabinsa Sayyed al-Houthi […]

Kissoshin Rayuwa: Siratuh Imam Al-Hassan (a) 135

135-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’ani mai girma, ko kuma cikin wasu littafan wadanda suka hada da littafin Dastane, Rastan na Aya. Shahid Murtada Muttahari, ko kuma cikin littafin Mathnawa na maulana jalaluddin […]

Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Hassan (a) 137

137- Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’ani mai girma, ko kuma cikin wasu littafan wadanda suka hada da littafin Dastane, Rastan na Aya. Shahid Murtada Muttahari, ko kuma cikin littafin Mathnawa na maulana […]

Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 136

136- Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’ani mai girma, ko kuma cikin wasu littafan wadanda suka hada da littafin Dastane, Rastan na Aya. Shahid Murtada Muttahari, ko kuma cikin littafin Mathnawa na maulana […]

Iran Ta Sami Nasarar A Kan Amurka A Gasar Volleyball Na Kasa Da Kasa

Kungiyar wasan Volleyball na kasar Iran sun sami nasarar kaiwa da wajen karshe a gasar FIVB ta duniya bayan ta lallasa kungiyar kwallon Vallibal ta kasar Amurka. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa an tashi gasar da Iran 3 Amurka 0. Labaran ya kara da cewa Iran ta sami nasarar mamayar […]

AU Da WHO Zasu Hada Kai Don Yakar Cutar Kolera  A Nahiyar Afirka

Cibiyar CDC Na Afirka Da WHO Suna Aiki Tare Don Kawo Karshen Cholera Cibiyar Africa Centres for Disease Control and Prevention (Africa CDC) da kuma hukumar lafiya ta Dunita (WHO) sun hada kai don ganin an kawo karshen cutar colera a nahiyar ta Afirk, tare da hada kai da kasashen Nahiyar. Kamfanin yana labarai ta […]

Almashat: Yemen Za Ta Dauki Fansar Jinin Shahidanta A Kan Sahyuniyawa

Shugaban majalisar shugabancin kasar Yemen Mahdi Almashat ya bayyana cewa, yahudawan sahyuniya su dakaci daukar fansa daga al’ummar Yemen kan shahahar kami’ansu da Isra’ila ta kaiwa hari. Ya ce tabbas Faraminista da sauran jami’ai ministoci da sua yi shahada sun yi sadaukarwa ne a kan tafarkin taimakon al’ummar Falastinu, kuma a kan wannan tafarki ne […]

Iran ta yi Allawadai da kisan jami’an gwamnatin Yemen da Isra’ila ta yi

Ma’aikatar harkokin wajen kasar ta yi Allah-wadai da kakkausar murya kan kisan da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila ta yi wa  wasu daga cikin manyan jami’an kasar Yemen, tare da yin kira ga al’ummar duniya da su tinkari irin wadannan munanan ayyuka  na rashin bin doka da oda. A cikin wata sanarwa da ta fitar, ma’aikatar […]

Yemen: Firayi Ministan da wasu ministoci sun yi shahada a wani harin Isra’ila

Fadar shugaban kasar Yemen a Sana’a ta sanar da shahadar firayim minista Ahmed Ghaleb al-Rahwi tare da wasu ministocin kasar, sakamakon harin da Isra’ila ta kai a ranar Alhamis din da ta gabata. Fadar shugaban kasar a cikin wata sanarwa da ta fitar ta kara da cewa, wasu ministoci da dama sun samu raunuka sakamakon […]

Argentina: Lauyoyi sun bukaci a cafke Netanyahu a kan laifukan yaki

Lauyoyin kare hakkin bil’adama a Argentina sun shigar da kara a gaban kotunan tarayya suna neman a kama firayim ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu idan ya saka kafarsa a kasar, a daidai lokacin da rahotanni ke nuna yiwuwar cewa zai  kai ziyara a kasar a wata mai zuwa. Karar da lauyoyin kasar Argentina masu rajin kare […]