The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Amurka Joe Biden ya nada Tracey Ann Jacobson a matsayin jakadiyar Amurka a birin Bagdaza na kasar Iraki, inda hakan ya fusata wasu kungiyoyi masu gwagwarmaya a kasar,
Majalisar dokokin kasar Iran ta kammala aikin tantance ministocin wadanda shugaba Pezeskiyan ya aika masu a makon da ya gabata don tantance su. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran
Majalidar Dokokin Iran ta amince da jerin sunayen ministocin da sabon shugaban kasar Massoud Pezehkian, ya gabatar a matsayin mambobin gwamnatinsa. A jiya ne majalisar ta kawo karshen muhawarar da
A Najeriya ‘yan kasar na ci gaba da mayar da martani kan kisan da da
A karon farko tun soma yakin Gaza a ranar 7 ga watan Oktoban bara, Isra'ila
Kasashen Mali, Nijar da kuma Burkina Faso, sun kai karar Ukraine a gaban kwamitin tsaro
Wasu daga cikin hotunan da jami'an leken asiri na sojin Isra'ila suka amince a buga a wannan Talata, game da harin da Hizbullah ta kai a kan gidan Benjamin Netanyahu,
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa