The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta janye da'awar cewa ta kashe Muhammad al-Deif a hare-haren kisan kiyashin da ta kai kan garin Al-Mawasi na Falasdinu A jiya Lahadi ce sojojin mamayar
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta gaza wajen kubutar da kanta a aiwatar da kisan kiyashin garin Al-Mawasi, inda take ci gaba da fuskantar tofin Allah tsine Al'ummu daban-daban na duniya
Rahotonni sun bayyana cewa: Wasu kasashen Larabawa sun ƙara yawan kayayyakin kasuwanci da suke fitarwa zuwa haramtacciyar kasar Isra'ila Rahotonnin sun bayyana cewa: Yayin da gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila
Zababben shugaban kasar Iran ya aike da sakonsa zuwa ga duniya baki daya dangane da
Shugaban kasar Iran ya bayyanawa shugaban ofishin siyasar kungiyar Hamas cewa: Ba za su bar
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta lashi takwabin ruguza haramtacciyar kasar Isra'ila a kan kawunan
Sabbin ikirari da gungun 'yan leken asirin Amurka suka yi sun fayyace mummunar makircin da
Rundunar Sojin Sudan ta sanar da kashe mayakan Dakarun kai Daukin gaggawa na Rapid Support
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na