The latest news and topic in this categories.
Hare-haren wuce gona da irin sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila suke kai wa kan Gaza sun janyo rushewar ayyukan jinya a birnin Jiragen saman yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila na
'Yan gudun hijirar Sudan da ke dajin Habasha na fuskantar hare-haren 'yan bindiga da na 'yan fashi da makami Dubban 'yan gudun hijirar Sudan ne ke zaune a dajin da
Wata kungiyar kare hakkin bil’adama ta Falasdinawa ta bada rahoton cewa sojojin HKI sun kama falasdinawa kimani 9,600 tun daga ranar 7 ga watan Octoban shekarar da ta gabata ya
Wata kungiyar kare hakkin bil’adama ta Falasdinawa ta bada rahoton cewa sojojin HKI sun kama
Kungiyar Ansarulla ta kasar Yemen ta bude babban helkotan kungiyar a birnin Bagdaza babban birnin
Sojojin HKI sun kai sumame a sansanin yan gudun hijira na Balata dake kusa da
A wani bayanin bayan taron wanda ta fitar bayan taron shuwagabanninta a birnin Washington na
Yiyuwar shugaban Joe Biden na kasar Amurka ya ci gaba da zama dan takarar shugaban
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game