The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin Turkiyya ta yi Allah wadai da harin da Isra'ila ta kai kan sansanin 'yan gudun hijira na Nuseirat da ke tsakiyar zirin Gaza, wanda ya yi sanadin mutuwar Falasdinawa
A Amurka dubban jama'a ne suka shiga zanga zanga gaban fadar White House, domin nuna goyan Falasdinu da kuma kin jinin halayyar mahukuntan kasar da suka ce suna da hannu
Iran, ta caccaki shirin kasashen Duniya akan munanen kisan da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a Gaza, musamman na baya baya nan a sansanin Nuseirat, wanda a yayinsa Isra'ila
Abu Ubaida, mai Magana da yawun dakarun izzuddeen Kassam na kungiyar Hamsa, wadanda suke fafatawa
Mai Magana da yawun mutanen kasar Yemen Burgedia Yahyah Saree ya bayyana cewa sojojin kasar
Wakilin shugaban kasan Iran na musamman kan al-amuran kasar Afghanistan ya bayyana cewa, dole ne
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakhiri Kani ya tattauna da ministocin harkokin wajen
Ministocin harkokin waje na kasashen Iran ta turkiya sun tattauna dangane da kara kyautata dangantaka
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula