The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Belarus Alexander Lukashenko ya dora alhakin faduwar jirgi mai saukar angulu na shugaba Raisi a kan takunkuman da Amurka ta kakaba wa kasar Iran, saboda rashin shigar da
A safiyar yau ne Jagoran juyin juya halin Musulunci ya gudanar da taron tunawa da shugaban kasa da tawagarsa a Husainiyar Imam Khumaini. Kamfanin dillancin labaran iRNA ya habarta cewa,
A yammacin jiya Juma'a ne Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya ziyarci ofishin dindindin na Jamhuriyar Musulunci ta Iran da ke Majalisar Dinkin Duniya a birnin New
A yammacin jiya Juma'a ne Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya ziyarci
Shugaban kasar Tanzaniya yayin da yake halartar ofishin jakadancin kasarmu da ke Tanzaniya ya bayyana
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ce yadda al'ummar Iran suka
Babbar kotun Majalisar Dinkin Duniya ta umarci Isra'ila ta dakatar da hare-haren da take kai
Falasdinawa sun caccaki jami'in Majalisar Dinkin Duniya kan rashin ambaton kisan kare dangi a Gaza.
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu