Al-Nakhala: Za mu ci gaba da gwagwarmaya har nasara

Babban sakataren kungiyar Islamic Jihad Ziad al-Nakhalah ya tabbatar a yau Lahadi cewa gwagwarmayar Palasdinawa za ta ci gaba har sai an samu nasara, yayin da Isra’ila ke ci gaba da kai hare-hare a zirin Gaza a wata na takwas. Al-Nakhalah ya bayyana a yayin taron sakatarorin kungiyoyin gwagwarmayar Palastinawa a birnin Damascus na kasar […]
Afirka ta Kudu ta bukaci ICJ da ta ba da umarnin gaggawa na dakatar da kisan Falastinawa

Afirka ta Kudu ta yi kira ga kasashen duniya da suka hada da kawayen Isra’ila da kada su yi watsi da kisan kiyashin da ake yi wa Falasdinawa a zirin Gaza. Shugaban kasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ya jaddada bukatar kara himma a duniya domin kawo karshen zaluncin da ake yi wa Falasdinawa, musamman […]
Ma’aikatar Lafiya : Adadin wadanda suka yi shahada a Gaza ya zarce 35,000

Ma’aikatar lafiya ta Gaza ta sanar da cewa adadin wadanda suka yi shahada a Gaza ya haura 35,000 a yakin da Isra’ila ke yi a kan yankin da ta yi wa kawanya. A cikin wata sanarwa da ma’aikatar ta fitar a yau Lahadi, ta ce tun bayan da Isra’ila ta kaddamar da farmakin a ranar […]
Ecowas Za Ta Kafa Dakarun Ko-ta-kwana Don Yaki Da Ta’addanci

Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka Ecowas ta ce za ta kafa dakarun ko-ta-kwana domin tunkarar matsalar ‘yan ta’adda masu ikirarin jihadi da ke tayar da zaune tsaye a kasashe daban-daban, kamar yadda shafin intanet na The Nation mai zaman kansa a Najeriya ya rawaito. Kwamishinan Ecowas Abdel-Fatau Musah ya fadi hakan ne a Abuja […]
Iran : Isra’ila Ta Kasance Saniyar Ware Fiye Da Kowane Lokaci A A Tsawon Tarihinta

Iran ta yaba da goyon bayan da kasashen duniya ke ba Falasdinu a matsayin mamba a Majalisar Dinkin Duniya, tana mai cewa matakin ya nuna cewa gwamnatin Isra’ila ta kasance saniyar ware fiye da kowane lokaci a tsawon tarihinta na karya. Nasser Kan’ani ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a ranar […]
Guterres Ya Bukaci A tsagaita bude wuta cikin gaggawa a zirin Gaza

Sakatare-janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya yi kira da a tsagaita bude wuta cikin gaggawa a zirin Gaza, da kuma sakin mutanen da aka yi garkuwa da su da kuma kara kai agaji ga yankin Falasdinawa da aka yi wa kawanya. “Ina sake nanata kira na, kiran da daukacin duniya ke yi na […]
Afirka Ta Kudu Ta Yi Kakkausar Suka Kan Yadda Isra’ila Ke Muzgunawa Falasdinawa

Afirka ta Kudu ta yi kakkausar suka kan yadda Isra’ila ke muzgunawa Falasdinawa tare da yin kira da a dauki matakin gaggawa don kawo karshen radadin da al’ummar kasar ke ciki musamman mata da kananan yara. Shugaban kasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa a wata sanarwa da ya fitar a jiya Asabar ya bukaci kasashen […]
Gaza: Tun Bayan Fara Hare Hare Kan Rafa HKI Ta Kashe Falasdinawa Kimani 120

Falasdinawa kimani 120 suka kai ga shahada ya zuwa yanzu tun bayan da sojojin HKI suka fara kai hare hare a kan garin. Majiyar kamfanin dillancin lanaran IRIB-NEWS a nan Tehran ya nakalto kwamitin ayyukan bada agajin gaggawa na garin Rafah yana cewa a tsakanin ranakun Asabar da Lahadi da suka gabata kadai sojojin yahudawan […]
Iran: Goyon Bayan Da Kasashen Duniya Suke Bawa Kasar Falasdinu Yana Kara Maida HKI Saniyar Ware A Duniya

Kakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa gwamnatin kasar Iran tana jinjinawa kasashen duniya wadanda suka bukaci a kafa kasar Falasdinu mai zaman kanta a taron babban zauren MDD, inda fiye da kasashe 140 suka amince da hakan a yayinda wasu kimani 25 suka ki kada kuri’unsu sannan wasu wadanda basu […]
Yemen: Kasashen Yamma Sunan Yaki Da Ta’addanci Tun Shekara ta 2001 Ne Don Mamayar Kasashen Musulmi

Shugaban kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen Sayyid Abdulmalik Badruddeen Huthi ya bayyana cewa tun bayan hare haren 11 ga watan satumban shekara ta 2001 ne kasashen yamma, tare da fakewa da sunan yaki da ayyukan ta’addanci suke farwa kasashen musulmi da sunan yaki da ayyukan ta’addanci, da kuma manufar tsorata da wasu kasashen wadanda suka […]
Kungiyar Taliban Ta Bayyana Cewa Karkashin Shariar Musulunci Makomar Mutanen Kasar Zata Yi Kyau

Ministan wucin gadi a ma’aikatar cikin gida na kasar Afganistan ya bayyana cewa mutanen kasar Afganistan suna da kekyawar makoma a karakshin ikon shari’ar musulunci a kasar. Tashar radiyo ta harshen dari mai watsa shirye shiryensa da harshen dare daga nan Tehran ya nakalto Sirajuddeen Hakkani ministan riko a ma’aikatar cikin gida na gwamnatin Taliban […]
Wani Dan Majalisar Dokokin Kasar Iran Ya Bukaci A Kori HKI Daga Wasannin Olympic Na Wannan Shekarar A Kasar Faransa

Wani dan majalisar dokoki a nan Iran ya bukaci kasashen duniya su yi watsi da bambance bambance da ke tsakanin mutane a duniya, su kuma hada kai don ganin cewa an kori HKI a wasannin Olympic wadanda za’a gudanar a birnin Paris na kasar Faransa. Kamfanin dillancin labaran Mehr na kasar Iran ya nakalto Muhammad […]