The latest news and topic in this categories.
Falasdinawa kimani dubu 30 ne suka gudanar da sallar Jumma’a a masallacin Al-aksa a jiya Jumma’a. Kamfanin dillancin labaran ‘Falasdinul Yau’ ya bayya na cewa falasdinawa kimani dubu 30 ne
HKI: Tsoron Maida Martanin JMI Kan Hare Hare Kan Ofishin Jakadan Iran A Damascus Ya Gurgurta Ayyukan A HKI
A sabbin hare haren da sojojin HKI suka kai kan sansanin yan gudun hijira ta ‘Al-Jadid” kusa da Nusairaat a zirin Gaza falasdinawa 6 ne suka yi shahada. Kamfanin dillancin
Falasdinawa kimani dubu 30 ne suka gudanar da sallar Jumma’a a masallacin Al-aksa a jiya
HKI: Tsoron Maida Martanin JMI Kan Hare Hare Kan Ofishin Jakadan Iran A Damascus Ya Gurgurta Ayyukan A HKI
A sabbin hare haren da sojojin HKI suka kai kan sansanin yan gudun hijira ta
Jami’an HKI sun yi furuci da cewa sun gajiya wajen dakatar da hare-haren da kungiyar
Shugaban bangaren siyasa na kungiyar gwgawarmayar musulunci ta Hamas, Isma’ila Haniyyah ya bayyana cewa; Kisan
Yayin da gwamnatin yahudawan sahyoniya ke ci gaba da kaddamar da farmaki na soji a kan fararen hula a yankin Rafah da ke kudancin zirin Gaza, kungiyoyin kare hakkin bil
Kakakin Majalisar Dinkin Duniya ya tabbatar da cewa kashi 60% na mutanen da Isra’ila ta kashe a hare-haren da da ta ke kaiwa Gaza mata ne da kananan yara. A
Gwamnatin kasar Island tana daba da amincewa da kasar Falasdinu mai zaman kanta da kuma ciekken yanzin. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto ministan harkokin wajen kasar
Shugaban rundunar Qudus ta dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran Brigadier General Esmail Qa’ani y ace kasar Iran ta ja kunnen kasashen turai guda uku, Burtaniya, Jamus
Shugaban hukumar makamashin nukliya na kasar Iran Muhammad Eslami ya bayyana cewa a taron kasa da kasa wanda Iran ta shirya dangane da fasahar nukliya a birnin Esfahan na tsakiyar
Iran ta yi Allah wadai da shawarar da wani dan majalisar dattawan Amurka na jam'iyyar Republican ya bayar cewa ya kamata Isra'ila ta yi amfani da bama-baman nukiliya a Gaza.