Iran Da Najeriya Sun Yi Allwadai Da Harare Ta’addanci A Mosco

A dai dai lokacinda yawan wadanda suka rasa rayukansu a harin ta’addancin da aka kai a kan wani wuri a birnin Mosco ministan harkokin wajen kasar Iran Hussain Amir Abdullahiyan yayi allawadai da hare haren wadanda kungiyar yan ta’adda ta ISIS ta daukik alhakin kaiwa. Ya kuma jajantawa gwamnatin da kuma mutanen kasar Rasha wadanda […]
Burtaniya: Limamai 400 Ne Suka Yi Tir Da Sabon Ma’anar da Aka Bawa Ayyukan Ta’addanci A Kasar Don Cutar da Musulmi

Limaman masallatai har 400 a kasar Burtaniya sun yi tir da abinda gwamnatin kasar ta bayyana shi ne ma’anar ta’addanci a wajenta, kuma da wannan ma’anar zata sanya ido a kan wasu kungiyoyin musulumi a kasar wadanda ta amabata. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto wani bayani wanda limaman suka fitara a […]
Ansarullah Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Kai Hare Hare Kan Jiragen Ruwan HKI, Burtania Da Kuma Amurka A Tekun Maliya

Bayan wasui munanan hare haren da jiragen yakin Amurka da Burtaniya suka kai kan wasu wurare a lardunan Sana’a da kuma Hudaida a kasar Yemen, kungiyar Ansarallah ta kasar ta sha alwashin ci gaba da kai hare hare kan jiragen ruwan na HKI Amurka da kuma Burtania a tekun Maliya. Tashar talabijin ta Presstva nan […]
Lebanon: Hizbullah Ta Yi Ruwan Wuta A Kan Wurare Da Dama A HKI

Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon a yau Asabar ta yi ruwan wuta da makaman atilari, Drons makare da makamai da kuma makamai masu linzami. Tashar talabijin ta Almayadeen ta kasar Lebanon ta nakalto majiyar kungiyar na cewa ta yi amfani da makamai daban daban a hare haren da ta kaiwa wurare daban daban a yankunan […]