The latest news and topic in this categories.
Shugaban majalisar gudanarwa na kungiyar Hizbbulah ta kasar Lebanon Sayyid Hashem Safiyyuddeen ya bayyana cewa HKI ba zata cimma ko da guda daga cikin manufofinta a yankin Tufanul Aksa ba.
Jaridar haramtacciyar kasar Isra'ila Haaretzta watsa labarin cewa: Amurka ta gargadi haramtacciyar kasar Isra'ila game da kunna yakin basasa da Lebanon Jaridar yahudawan sahayoniyya ta Haaretz ta nakalto daga wani
Jaridar Damorkor ta HKI ta bayyana cewa kasar zata shiga matsalolin tattalin arziki da kudade saboda yakin da ke faruwa a Gaza da kuma da tsaron hare haren da kawayen
Jakadan kasar Iran a cibiyoyin MDD a ke Geneva, Ali Bahraini ya gabatar da jawabi
Haramtacciyar kasar Isra'ila ta shiga rudani sakamakon yadda zanga-zangar adawa da gwamnatin fira minista Netanyahu
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sheikh Naeem Kasim ya bayyana cewa kungiyarsa
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun kai gagarumin hare hare kan waurare da dama
Shugabannin sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila suna fargabar bullar yaki na har abada don haka
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya