AU Ta Nemi Karin Tattaunawa Da Kasashen Sahel

Mahamoud Ali Youssouf, wanda da farko ya ziyarci Bamako, ya yi kira ga hukumomin rikon kwarya na Burkina Faso da su ci gaba da hadin gwiwa da AU da kuma inganta dangantaka tsakanin Kungiyar Kawancen Sahel (AES) da kuma Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka ta (ECOWAS ko CEDEAO).  

Ma’ariv: Mutane 104,000 Ne Su Ka Gudu Daga “Isra’ila” Daga 2022-2024

A wani rahoton da jaridar “Ma’ariv” ta buga a jiya Juma’a, ta bayyana cewa; A tsakanin shekarar 2022 zuwa 2024 adadin ‘yan share wuri zauna da su ka gudu daga “Isra’ila” sun kai 104,000 saboda dalilai na tsaro da kuma na rabuwar kawuna, sannan kuma da tsadar gidaje. Jaridar ta ‘yan sahayoniya ta kuma ambaci […]

DRC Ta Bayyana Cewa Tana Goyon Bayan Shirin Zaman Lafiya

Shugaban kasar DRC ya bayyana cewa kasarsa tana goyon bayan Shirin zaman lafiya da kasashen yankin su ka gabatar da shi, da kuma na duniya domin ganin an kawo karshen yaki a gabashin kasar tasa. Shugaban kasar ta DRC Filixs Tshekedi  ya kuma bayyana cewa yana son ganin dukkanin yarjejeniyoyin da aka kulla na zaman […]