Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ya Godewa Iraniyawa Kan Fitowa Jiya 22 Ga Watan Bahman

Jagoran juyin juya halin musulunci Imam Sayyid Aliyul Khaminaei ya godewa mutanen Iran kan fitowarsu jiya Laraba don nuna goyon bayansu da kuma halattar bukukuwan cika shekaru 47 da nasarar juyin juya halin musulunci a kasar. Shafin yanar gizo na Jagoran ya bayyana cewa ya bayyana godiyarsa ne a wani faifen bidiyo da ya aikawa […]
Shugaban Iran Ya Godewa Mutane Bayan Fitowarsu A Bikin Cika Shekaru 47 Da Nasarar Juyin Juya Hali

Shugaban kasar Iran Dr Masoud Pezeshkiyan ya godewa mutanen kasar Iran dangane da fitowarsu kan titunan birane da kauyukan kasar a ranar 22 ga watan Bahman ranar nasarar juyin juya halin musulunci a kasar. Tashar talabijan ta Presstv a nan Tehran ta nakalto shugaban yana fadar haka ne a safiyar yau Alhamis a wani jawabinda […]
Mutanen Burtaniya Fiye Da 2,000 Ne Suka Yi Yaki Tare Da HKI A Kisan Kiyashin Gaza

Rahotanni sun bayyana cewa yan kasar Burtania fiye da 2,000 ne suka yi yaki kafada da kafada da sojojin HKI a kissan kiyashin da suka aikata a zirin Gaza a cikin shekaru bityu da suka dauka suna kisa a gaza. Tashar talabijan ta Presstv a nan Tehran ta nakalto Jaridar ‘Declassified UK’ tana fadar haka […]
Yahudawan Iran Sun Fito Tattakin Cika Shekaru 47 Da Nasara, Sun Kuma Yi Allawadai Da Amurka

Shugaban yahudawan Iran ya ce a ko wace shekara a ranar 11 ga watan Fabrayru suna fitowa tattaki don jaddada goyon bayansu ga hadin kan JMI da kuma goyon bayan tsarin musuluncin da ke tafiyar da kasar. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto Homayoun Sameyah Najafabadi shugaban kungiyar yahudawa a kasar Iran […]
Amurka Ta Gabatar Da Doka Mai Bukatar Takunkumin Tattalin Arziki Kan Kwankwaso Da Mi Yetti Allah A Najeriya

Wani dan majalisar dokokin kasar Amurka ya gabatar da doka a majalisar wakilan kasar tare da bukatar kakabawa wasu daddaikun mutane da kungiyoyi a tarayyar Najeriya, a shirin Amurka na taimakawa kiristocin Najeriya. Jaridar Leadership ta Najeriya ta bayyana cewa Riley Moore (dan majalisa mai wakiltan yammacin jihar Virginia) ne ya gabatar da dokar wacce […]
Duniyarmu A Yau: Tattaunawar Amurka Da Iran Ba Zai Hada Da Makamanta Masu Linzami Ba

Assalamu alikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na duniyarmu a yau shiri wanda yake kawo maku labarai, wadanda suka shafi siyasa tattalin arziki zamantakewa tsaro da sauransu a makon da ya gabata. Da fatan masu sauraro zasu kasance tare da mu a cikin shirimmu na yau. ////… Madallah, […]
Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 195

195-Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na kissoshin rayuwa shiri wanda yake kawo maku kissoshi wadanda suka zo cikin alkur’ani mai girma, ko kuma cikin wasu littafan wadanda suka hada da littafin Dastane Rastan na Aya. Shahid Murtadah Muttahari, ko cikin littafin mathnawi na maulana jalalluddeen rumi […]
Araqchi Ya Ce: Iran Ta Dogara Ne Da Al’ummarta Don Haka Zata Kare Musu Hakkokinsu

Ministan Harkokin Wajen Iran ya jaddada cewa: Sun dogara da al’ummarsu kuma ba za su yi watsi da hakkokinsu ba Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya jaddada cewa: Haƙƙoƙin Iran da mutuncin al’ummar kasar ba za a iya yin sulhu a kansu ba, yana mai jaddada jajircewar Jamhuriyar Musulunci ga ikonta da kuma dogaro […]
Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Musanta Karyayyakin Da Ake Yadawa Kan Iran

Ministan Harkokin Wajen Iran ya musanta ikirarin kafofin watsa labaran ‘yan sahayoniyya, yana cewa: Ba a aiwatar da hukuncin kisa kan wani ba Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya mayar da martani ga karya da rahotannin kafafen yada labarai na ‘yan sahayoniyya suka yada kan Iran, yana mai ikirarin cewa labaran da ake yadawa […]
Dr Larijani Ya Tattauna Da Shugabannin Kungiyar Hamas A Birnin Doha Na Qatar

Tattaunawa tsakanin Dr Larijani da shugabannin Kungiyar Hamas a birnin Doha kan ci gaban yankin Sakataren Majalisar Tsaron Kasa ta Iran, Ali Larijani, ya gana da wasu shugabannin Hamas a birnin Doha na Qatar, domin tattauna sabbin ci gaban siyasa da na fili a yankin, musamman hare-haren da ake ci gaba da kai wa yankin […]
Shugaban Kungiyar Hamas Ya Karyata Cimma Matsaya Kan Karbe Makaman Kungiyarsa

Shugaban kungiyar Hamas ya bayyana cewa: Babu wata shawara da aka yanke na karbe makaman ‘yan gwagwarmayar Falasdinawa Shugaban Kungiyar Hamas Osama Hamdan ya bayyana shigar Fira Ministan gwamnatin mamayar Isra’ila Benjamin Netanyahu, wanda Kotun Laifuka ta Duniya ke nema ruwa ajallo, a cikin abin da ake kira “Majalisar Zaman Lafiya” a matsayin “wasan kwaikwayo […]
‘Yan Tawayen Sudan Sun Kai Hari Kan Rumbunan Kayan Agaji Duk Da Halin Da Ake Ciki Na Yunwa

Gwamnatin Sudan ta sanar da cewa: An kai hari kan rumbunan kayan agaji tare da karin damuwar duniya game da ƙaruwar masifar yunwa Rahotonni sun bayyana cewa: Amfani da jiragen sama marasa matuki a yankin Kordofan da ke kudu maso yammacin Sudan ya kara ta’azzara da wurga al’umma cikin hatsari, inda yara biyu suka mutu […]
Iran : Shirin makami masu linzami ba zai taba kasancewa a teburin tattaunawa ba

Sakataren Majalisar Tsaron Iran, wani reshe na Majalisar Tsaron Kasar ya ce karfin makamai masu linzami na Iran “layi ja” ne da ba za a taba sanya shi a teburin tattaunawa ba. Rear Admiral Ali Shamkhani, ya bayyana hakan ne a gefen taron tunawa da zagayowar nasarar juyin juya halin Musulunci da aka gudanar jiya […]
Duniya na taya Iran murnar cika shekaru 47 na nasarar juyin juya hali

Shugabannin kasashen duniya da manyan jami’ai na ci gaba da aikawa da sakonnin fatan alheri ga Iran a game da bikin cika shekaru 47 da samun nasarar Juyin juya halin Musulinci. Shugaban Nicaragua Daniel Ortega ya fitar da wata sanarwa yana taya Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatollah Seyyed Ali Khamenei, Shugaba Masoud Pezeshkian, da […]
Congo ta musanta mika dimbin albarkatun ma’adinanta ga Amurka

Jamhuriyar Demokradiyyar Congo (DRC) ta musanta cewa ta mika dimbin albarkatun ma’adinai ga Amurka, bayan sanya hannu kan wata yarjejeniya da ta bai wa Washington damar samun albarkatu irinsu jan karfe, cobalt, coltan, da lithium. ‘Ba abunda muka sayar,” in ji Ministan Ma’adinai na kasar Louis Watum a taron Ma’adinai na Afirka da aka yi […]
An bude taron majalisar zartaswa ta AU

An bude zaman taro na 48 na majalisar zartaswa ta kungiyar Tarayyar Afirka (AU) a hedkwatar kungiyar da ke Addis Ababa, babban birnin kasar Habasha. Taron na kwanaki biyu da aka fara jiya Laraba, wanda yake samun halartar ministocin harkokin waje daga kasashe mambobin kungiyar AU a karkashin tsarin taron kolin kungiyar karo na 39, […]