The latest news and topic in this categories.
Shugaban hukumar kwastam ta Iran (IRICA) ya ce man fetur da dizal da ake fitarwa daga kasar sun samar da kudaden shiga na kusan dala biliyan 19.5 a cikin watanni
Gwamnatin HKI tana son budewa kanta wata jahannama a yankin yamma da kogin Jordan bayan da fara yaki gadan-gadan da kungiyoyin falasdinawa a yankin yamma da kogin Jordan musamman a
Mayakan kungiyar yan ta’adda ta boko haram sun kashe manoma kauyawa a garin Wafa na karamar hukumar Tarmuwa a jihar Yobe na tarayyar Najeriya. Jaridar Daily Trust ta Najeriya ta
Mayakan kungiyar yan ta’adda ta boko haram sun kashe manoma kauyawa a garin Wafa na
Shugabann hukumar sararin samaniya na kasar Iran Hasan Salariyeh ya bada sanarwan cewa hukumarsa tana
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya ja kunnen kasashen yamma dangane da goyon
Dalibai yan Najeriya 1,425 ne gwamnatin kasar Burtaniya ta hanasu shiga kasar daga shekara ta
Kasashen Iran da kuma Rasha zasu kamala cikakiyar yarjejeniyar dake a tsakaninsu nan ba da
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game