The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada goyon bayan Iran ga duk wata yarjejeniya da al'ummar Falasdinu da 'yan gwagwarmaya suka amince da ita Khalil Al-Hayya mamba na ofishin siyasa
Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila sun sanar da fara wani gagarumin farmakin soji a yammacin gabar kogin Jordan Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila da hukumar tsaro tayahudawan sahayoniyya "Shin Bet"
Tashar talabijin na yahudawan sahayoniyya ta bayyana adadin sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila da suka halaka a cikin makonnin da suka gabata Kafofin yada labaran yahudawan sahayoniyya sun bayyana irin
Hukumomin Namibiya sun hana wani jirgin ruwa da ke jigilar kaya zuwa "Isra'ila" shiga cikin
Pars Today- Majiyoyi masu alaka da gwamnatin sahyoniyawan sun bayar da rahoton cewa, filin jirgin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce gwamnatinsa na neman hanyoyin da za a cire
Kungiyar Hadin Kan Addinai ta Nijeriya (NIREC) ta yi kira ga Shugaba Tinubu da ya
An kaddamar da babbar cibiyar Tallafawa Dalibai ta Duniya don Falasdinu (GSPN) a birnin New
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na