The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ce tun kafin zamanin Imam Husaini (AS) ana ci gaba da yaki da zalunci, inda ya kara da cewa yakin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi Allah wadai da hare-haren da Isra'ila ta kwashe tsawon watanni tana yi kan Falasdinawa a yankin Zirin Gaza da ke kawanya, yana mai
Daruruwan al'ummar Moroko ne suka halarci zanga-zangar a gaban hedkwatar majalisar dokokin kasar da ke Rabat, babban birnin kasar, tare da kona tutar gwamnatin sahyoniyawan. Jaridar Yeni Shafaq ta bayar
Daruruwan al'ummar Moroko ne suka halarci zanga-zangar a gaban hedkwatar majalisar dokokin kasar da ke
Hezbollah ta kaddamar da " martani na farko" kan kisan da aka yi wa Kwamanda
Kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: Al'umma zata ji
Kasashen Iran da Masar sun tabbatar da ci gaba da tuntubar juna da nufin dawo
Gagarumin hadin kai da ake samu tsakanin kasashen Iran da Iraki a yayin juyayin ranar
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da