The latest news and topic in this categories.
Likitocin Amurka da suka dawo daga Gaza sun ba da labarin munanan al'amuran kisan kiyashi a yankin! Wasu gungun likitocin da suka dawo daga Zirin Gaza na Falasdinu kwanan nan
Ambaliyar ruwa ta lashe rayukan mutane fiye da 50 a yankin Tibesti da ke arewacin kasar Chadi Sama da mutane 50 ne suka rasa rayukansu a kasar Chadi sakamakon ambaliyar
Wata kungiyar kwararru maku kare abinda suka kira Domocradiyya a duniya ta bayyana damuwarta da yaduwar makaman ‘Drone’ na JMI a kasashen duniya. Kamfanin dillancin labaran Parstoday ya nakalto daga
Wata kungiyar kwararru maku kare abinda suka kira Domocradiyya a duniya ta bayyana damuwarta da
Masu gwagwarmaya a kasar Iraki sun bada sanarwan kai hare hare kan wurare masu muhimmanci
Jiragen yakin HKI sun cilla makamai a kan makarantar Mustafa Hafez inda falasdinawa kimani 700
Ranar 21 ga watan Augusta na ko wace shekara itace ranar masallaci ta duniya, saboda
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta bada sanarwan cilla makamai masu linzami kan tuddan Golan
Tsokacin kakakin dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas kan harin da kungiyar Hizbullah ta kai kan gidan fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu Kakakin rundunar sojin Izzuddeen Al-Qassam
Kasar China ta zargin kasashen yammacin duniya da yin watsi da batun mayar da Gaza a matsayin wutar Jahannama ga rayayyu Kasar China ta yi Allah wadai da Amurka da
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana sakon kasarsa da cewa na yada zaman lafiya da kyautata dangantaka da dukkanin kasashe musamman ma makwabta. Pezeshkian wanda ya isa Kazan bisa
Hamas ta ce Arewacin yankin Gaza na fuskantar manyan laifuffukan da suka kai na kisan kiyashi, da suka hada da kisa a fili, kashe fararen hula da gangan, kame, da
Kakakin majalisar dokokin Iran ya bukaci kasashen musulmi da su hada gwiwa domin daukar matakan kakaba wa Haramtacciyar Kasar Isra’ila takunkumin tattalin arziki da kuma katse muhimman hanyoyin rayuwa ga
Kwamishinan kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Turk, ya yi kira da a gaggauta gudanar da bincike kan wani harin da Isra’ila ta kai kusa da wani