The latest news and topic in this categories.
Dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran (IRGC) sun ce kisan gillar da aka yi wa shugaban ofishin siyasa na kungiyar gwagwarmaya ta Hamas Ismail Haniyeh a Tehran babban
A yau ne Jamhuriyar Nijar ke bikin cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai daga mulkin mallakar kasar Faransa. Shekaru 64 da suka gabata a rana irin ta yau wato
A rana ta 302 na kisan kiyashi da Isra'ila take aiwatarwa a zirin Gaza, sojojin mamaya na Isra'ila sun yi kisan kiyashi guda uku kan al'ummar Falasdinu, inda suka kashe
Dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran (IRGC) sun ce kisan gillar da aka
A yau ne Jamhuriyar Nijar ke bikin cika shekaru 64 da samun ‘yancin kai daga
A rana ta 302 na kisan kiyashi da Isra'ila take aiwatarwa a zirin Gaza, sojojin
Amurka tana shirin tura jiragen ruwa na yaki da manyan jirage yankin Gabas ta Tsakiya
Ministan Harkokin Wajen Pakistan Ishaq Dar ya ce Islamabad "cikakku" ya goyi bayan kiran da
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya taya al'ummar Iran murnar zagayowar lokacin bukukuwan Nowruz na sabuwar shekarar hijira shamsiyya da ake amfani da itya a hukumance
Kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta duniya ta fitar da wata sanarwa inda ta yi Allah wadai da sake dawo da hare-haren wuce gona da irin da Isra'ila ke yi
Dakarun Falasdinawa sun mayar da martani ga kisan kiyashin da Isra'ila ke yi wa fararen hula bayan sake dawo da yakin Isra’ila a kan al’ummar Gaza, inda suka harba rokoki
’Yan Najeriya na iya fuskantar karin farashin man fetur bayan da Matatar Man Dangote ta bayyana cewa ta daina sayar wa ’yan kasuwa man fetur a kudin Naira. Matatar, wacce
Darakta mai kula da al-amuran mata da kuma kare hakkin bil'adama a ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Forouzandeh Vadiati, ta hadu da jakadan kasar Jamus a nan Tehran da kuma
Yan tawayen M-23 na kasar Kongo wadanda suke samun goyon bayan gwamnatin kasar Ruwanda sun kara nosawa zuwa gaba a mamayar da sukewa gabancin kasar ta Kongo. Kamfanin dillancin labaran