The latest news and topic in this categories.
Kakakin Rundunar Sojin Yaman ya ce sojojin ruwan kasar da na bangaren makamai masu linzami sun kai hare-hare uku kan jiragen ruwa da ke da alaka da Amurka da Isra'ila
Ma'aikatar harkokin wajen Jamus ta la’anci harin da aka danganta ga Isra'ila kan wata makaranta da ke dauke da 'yan gudun hijira a kudancin Gaza tare da yin kira da
A wani lokaci yau Laraba ne ake sa ran za a ci gaba da tattaunawar tsagaita wuta a Gaza da kasar Qatar ke shiga tsakani, da nufin sako karin Isra'ilawan
Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin musulunci a nan Iran Janar Hussain Salami ya
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta yada hotunan bidiyo wadanda jirgin leken asirin kungiyar wato
Jiragen yakin HKI sun kai hare hare kan wata makarantar MDD wato UNRWA da ke
An kaddamar da cibiyar kirkirarren Fasaha’ wa (AI) a wani mataki na karfafa ilmin fgasahar
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na