The latest news and topic in this categories.
Ma'aikatan lafiya sun shaida cewa an kai gawawwakin mutum bakwai Asibitin Al-Awda da ke sansanin 'yan gudun hijira na Nuseirat a tsakiyar Gaza, bayan Isra'ila ta yi luguden wuta a
Sojojin Isra’ila sun kashe ‘yan jarida biyar Falasdinawa a wurare daban-daban a Zirin Gaza a cikin kwana guda, kamar yadda ofishin watsa labarai na gwamnatin Gaza ya tabbatar a ranar
Jagoran juyin juya halin Musulinci na Iran, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei, ya yaba da yadda zabubukan kasar suka gudanar cikin nasara, yana mai jinjinawa Al’ummar kasar akan yadda suka ba
Jagoran juyin juya halin Musulinci na Iran, Ayatollah Sayyid Ali Khamenei, ya yaba da yadda
Hizbullah Ta Kai Wa Babbar Shalkwatar Sojan HKI Hari Da Makaman Katiusha A cigaba da
Rundunar Kassam ta kungiyar Hamas, ta sanar da kai wa dandazon sojojin HKI sabbin hare-hare
Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya taya Masoud Pezeshkian murnar lashe zaben shugabancin kasar Iran
Shugaba Bashar al-Assad na Siriya, ya taya zababben shugaban Iran Masoud Pezeshkian murnar lashe zaben
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game