The latest news and topic in this categories.
Kungiyoyi masu gwagwarmaya da sojojin HKI a yankin yamma da kogin Jordan sun sha alwashin daukar fansar Falasdinawa 4 wadanda sojoji HKI suka kashe, tare da amfani da jirgin yaki
Gwamnatin JMI ta dorawa wasu jami'an gwamnatin Amurka wadanda suke da hannu a tursasawa Amurkawa wadanda suke allawadai da HKI saboda kisan kiyashen da takewa Falasdinawa a zirin Gaza. Kamfanin
Sojojin Kasar Yemen tare da hadin kai da masu gwagwarmaya a kasar Iraki sun cilla makamai masu linzami kan birnin Haifa cibiyar tattalin arziki na HKI tare da amfani da
Kungiyoyi masu gwagwarmaya da sojojin HKI a yankin yamma da kogin Jordan sun sha alwashin
Gwamnatin JMI ta dorawa wasu jami'an gwamnatin Amurka wadanda suke da hannu a tursasawa Amurkawa
Sojojin Kasar Yemen tare da hadin kai da masu gwagwarmaya a kasar Iraki sun cilla
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Sayyid Aliyul Khaminae ya bukaci mutanen
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani ya bayyana cewa hki zata jefa
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da