Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci A Iran Ya Bukaci Mutane Su Fito Don Zaben Shugaban Kasa A Zabe Mai Zuwa

Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran, Imam Aya. Sayyid Aliyul Khaminaee ya bukaci mutanen kasar wadanda suka cancanci kada kuri’a su fito kwansu da kwarkwatansu don zaben shugaban kasa a zabe mai zuwa. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto Jagoran yana fadar haka a yau Asabr a lokacinda yake ganawa […]
Jami’an Tsaron Kan Iyaka Sun Kashe Yan Ta’adda 2 Sun Kuma Kama Wani A Lardin Sistan Baluchestan

Jami’an tsaro na kan iyaka a nan Iran sun bada sanarwan kashe yayan wata kungiyar yan ta’adda guda biyu a lardin Sistan Baluchestan a yaum Asabar, sun kuma kama wani guda da ransa. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta Nakalto Burgediya Janar Akhmad Ali Gudarzi shugaban jami’an tsaron kan iyakokin kkasar yana fadar […]
Gwamnatin Kasar Sweden Ta Sake Hamid Nouri Wani Tsohon Jami’an Ma’aikatar Sharia Na JMI Da AKe Tsare Da Shi

Wani jami’in hukumar kare hakkin bil’adama a kasar Iran ya bada labarin sakin Hamid Nouri daga gidan yari a kasar Sweden Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto Kazem Gharib Abadi shugaban hukumar kare hakkin bil’adama ta musulunci yana fadar haka a yau Asabar a shafinsa na X ko tweeter a da. Hamid […]
A yau Take Ranar Arafa A Kasar Saudiya, Inda Mahajjata Kimani Miliyon 2 Suka Yi Tsayuwar Arafa

A yau Asabar ce musulmi mahajjata suka kammala tsayuwar a Arafa, wanda ya kasance rukuni daga cikin rukunan ayyukan Hajji. Kamfanin dillancin labaran Iran Press ko IP ya bayyana cewa mahajjata daga ciki da kuma wajen kasar saudiya, mahajjata kimani miliyon 2 ne suka sami damar yin aikin hajja a wannan shekarar. A jiya Jumma’a […]
Kungiyar Hizbullah Ta Kai Hare Hare Masu tsanani Kan HKI A Ranaku Biyu A Jere

Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon a ci gaba da maida martani kan HKI a yau Asabar ma ta kai hare hare masu tsananin kan cibiyoyin tsaro na HKI dake arewacin kasar falasdinu da aka mamaye. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto bayanan da kungiyar ta fitar a safiyar yau Asabar na […]
Karin Bayani Kan ‘Yan Takara 6 A Zaben Shugaban Kasar Iran Na 2024

Majalisar shurra ta Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sanar a ranar Lahadi 9 ga watan Yunin 2024, sunayen ‘yan takarar da aka amince da su a zaben shugaban kasa karo na 14. Jerin sunayen ‘yan takarar da aka amince da su ya kunshi mutane 6 da suka hada da, Mostafa Poormohammadi, Saeed Jalili, Mohammad Bagher […]
Sakon Jagora Ga Mahajjatan Bana : Dole Ne Kin Jinin Amurka Da Mulkin ‘Yan Sahayoniya Ya Yadu A Duniya

Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya kira ga musulmi da su ba da cikakken goyon baya ‘yan gwagwarmayar Falastinawa da al’ummarta ta kowace hanya. A cikin sakonsa na aikin Hajji na shekara-shekara, Jagoran ya yi kira ga miliyoyin alhazai daga kasashen duniya dake aikin hajji a Makka, da su […]
Amurka ta ce tana fuskantar yaki mafi tsanani tun bayan yakin duniya na biyu da ‘yan Yemen

Yakin da Amurka ke jagoranta kan kasar Yemen domin kare muradun Isra’ila a tekun Bahar Rum na fuskantar gagarumar matsala mafi tsanani tun bayan yakin duniya na biyu, kamar yadda wani rahoton AP da ya ambato kwamandojin sojin Amurka da kwararru suna fadar hakan. Rahoton ya ce sojojin ruwan Amurka sun nuna gajiyawa bayan sun […]
Iran Da Rasha sun jaddada wajabcin karfafa ayyukansu an Hadin gwiwa a dukkanin bangarori

Shugaban rikon kwarya na Iran Mohammad Mokhber ya bayyana alakar kasar da Rasha a matsayin alaka mai tushe da bata canjawa. Mokhber ya bayyana hakan ne , yayin da yake zantawa da shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ta wayar tarho. Jami’in na Iran ya ce “aiwatar da dukkan yarjejeniyoyin da aka kulla (tsakanin bangarorin biyu) […]
Ma’aikatar lafiya: Kananan yara dubu 15 ne Isra’ila ta kashe a Gaza

Ofishin yada labarai na gwamnati a Gaza ya bayar da rahoton cewa, sama da Falasdinawa miliyan biyu ne suka rasa rayukansu a yakin da Isra’ila ke ci gaba da yi a zirin Gaza tun daga ranar bakwai ga watan Oktoban bara. Sanarwar da ofishin ta fitar ta ce, mamayar ta kashe yara 15,694 tare da […]
Kasar Iran Ta Jaddada Wajabcin Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Tsakanin Kasashen Yankin

Mukaddashin ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Karfafa haɗin gwiwar tattalin arziki ya zama dole don samun kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Baqiri Kani ya bayyana cewa: Iran da abokanta na kasar Iraki da dukkan kasashen yankin suna tabbatar da cewa zaman lafiya da wanzar […]
Yawan Falasdinawan Da Suka Yi Shahada Sun Haura 37,000 Tun Daga Ranar 7 Ga Watan Oktoban Bara

Adadin wadanda suka yi shahada sakamakon hare-haren wuce gona da iri a Gaza ya haura mutane dubu 37,000 Ma’aikatar lafiya ta Gaza ta watsa rahoton cewa: Sojojin mamayar haramtacciyar kasar Isra’ila sun aiwatar da kisan kiyashi kan iyalai 4 a Zirin Gaza da suka kunshi shahidai 34 da jikkatan wasu 71 na daban kuma an […]
Kungiyar Gwagwarmaya Ta Hizbullah Ta Yi Ruwan Bama-Bamai Kan Sansanonin H.K.Isra’ila

Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi ta kasar Lebanon ta kaddamar da hare-haren bama-bamai a kan sansanonin sojin haramtacciyar kasar Isra’ila Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullahi ta kasar Labanon tana ci gaba da kai hare-hare kan sassa daban-daban na haramtacciyar kasar Isra’ila domin nuna goyon baya ga al’ummar Falastinu da ake zalunta kuma suke ci gaba […]
Mahajjatan Bana Sun Tafi Tsayiwar Arafat A Yau Asabar 9 Ga Watan Zul-Hijjah A Kasa Mai Tsarki

Sama da mahajjata miliyan daya da rabi ne suka kwarara zuwa tsayiwar Arafat domin gudanar da mafi girman rukunnan aikin Hajji A safiyar yau asabar 9 ga watan Zul-Hijjah, sama da mahajjata miliyan 1.5 ne suka fara kwarara zuwa filin Arafat domin gudanar da aikin Hajji mafi girma, bayan sun kwana a Mina a ranar […]
‘Yan Majalisar Dokokin Kasar Afirka Ta Kudu Sun Zabi Cyril Ramaphosa A Matsayin Sabon Shugaban Kasa

Yan Majalisun Dokokin Kasar Afirka ta Kudu sun kada kuri’ar zaben Cyril Ramaphosa a matsayin sabon shugaban kasar Afirka ta Kudu a karo na biyu A yammacin jiya Juma’a ne ‘yan Majalisar Dokokin Kasar Afirka ta Kudu suka zabi Cyril Ramaphosa dan shekaru 71 a duniya a matsayin sabon shugaban kasar a karo na biyu […]