The latest news and topic in this categories.
Tsagerun yahudawan sahayoniyya 'yan kaka gida sun kutsa cikin Masallacin Al-Aqsa tare da kariyar 'yan sandan h.k.Isra'ila Shaidun ganin ido sun bayyana cewa: Wasu tsagerun yahudawan sahayoniyya da dama sun
Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya amince da daftarin kudirin Amurka kan Gaza Kwamitin Sulhun Majalisar Dinkin Duniya a yammacin jiya litinin ya kada kuri'ar amincewa da daftarin kudurin
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa samuwar HKI a gabas ta tsakiya it ace barazana mafi girma ga zaman lafiya a yankin gabas ta tsakiya
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa samuwar HKI a gabas
Dakarun kungiyoyin musulmi masu gwagwarmaya a kasar Iraki sun bayyana cewa sun cilla makamai masu
Kungiyar tattalin arziki ta BRICS ta fara tattaunawa don samar da makamashi wanda ko wace
Ministocin harkokin wajen na kasashen kungiyar BRICS ta tattalin arziki sun bude taron kwanaki biyu
Kungiyar Hamas wacce take Jagorantar sauran kungiyoyin falasdinawa a yakin da suke fafatawa da sojojin
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da