The latest news and topic in this categories.
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres yayi Allah wadai da mummunan yakin Isra'ila a Gaza, yana mai tir da "sabon misali mai ban tsoro na ukubar da fararen
Wakilan kasashe da dama da suka hada da tawagar Iran sun fice daga zaman da aka yi kan Falasdinu a birnin Geneva na kasar Switzerland a lokacin da wakilin Isra'ila
Ministan harkokin wajen Iran na rikon kwarya Ali Bagheri Kani ya ce kamata ya yi kasashen musulmi su yi amfani da karfinsu wajen kawo karshen kisan kiyashin da gwamnatin haramtacciyar
Dakarun kasar Yemen da dakarun gwagwarmaya na kasar Iraki sun kaddamar da sabbin hare-hare na
A gefen taron na St.Petersburg, Putin ya kare matakin Iran na yin riko da alkawurra
Rahotannin daga yankin zirin Gaza sun tabbatar da cewa, jiragen yakin Isra’ila suna ci gaba
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta
Rasha ta sanar da cewa shugabannin kasashe sama da ashirin za su hadu a Kazan na kasar a mako mai zuwa don taron koli na kungiyar BRICS, wadda ƙawance ne
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar
A wani sabon kisan kiyashi da jiragen yakin HKI suka kai zirin Gaza sun kashe mutane akalla 80 a garin Beit Lahiya. Kamfanin dillancin IP na kasar Iran ya nakalto
Gwamnatin Amurka da kuma ta yahudawan Sahyoniya su na bincike don gano yadda wasu daga cikin shirye shiryensu na sirri, dangane da hare haren da HKI ta shirya kaiwa Iran