The latest news and topic in this categories.
Kasashen Larabawa sun yi maraba da kudurin babban zauren Majalisar Dinkin Duniya kan batun neman sanya Falasdinu a matsayar cikakkiyar mamba a Majalisar Dinkin Duniya Matsayin babban zauren Majalisar Dinkin
Yakin Gaza ya cika kwanaki 218 cur yayin da ake ci gaba da samun karin shahidai sakamakon hare-haren bama-bamai kan yankin Hare-haren wuce gona da irin yahudawan sahayoniyya kan Zirin
Iran ta yi maraba da matakin babban zauren MDD, na neman kwamitin sulhu ya amince da falasdinu a matsayin kasa mamba a majalisar. Jakadan dindindin na Iran a Majalisar Dinkin
Iran ta yi maraba da matakin babban zauren MDD, na neman kwamitin sulhu ya amince
Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ya yi kira ga Kwamitin Sulhu na Majalisar da ya
Bayanai daga Mali na cewa, daruruwan mahalarta da suka halarci taron tuntubar kasa da ya
Kasar Afrika ta Kudu, ta sake komawa Kotun Duniya ta (ICJ), inda take neman kotun
Shugaban Colombia ya yi kira ga kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa da
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu