Shugaban Kasar Iran Ya Jinjina wa Al’ummar Kasar Kan Juriyarsu Na Fuskantar Makiya

Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Hakuri da jajircewar al’ummar Iran sun yi galaba a kan makiya da suke kokarin kunna wutar tarzoma a kasar Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra’isi ya bayyana cewa: Dalilin kiyayya da kyamatar al’ummar Iran da makiya ke yi, sun samo asali ne sakamakon ire-iren gagaruman nasarori da ci gaba […]

Iran Ta Yi Allah Wadai Da Matakin Majalisar Dokokin Kasar Canada

Kasar Iran ta yi Allah wadai da matakin da majalisar dokokin Canada ta dauka kan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir Kan’ani ya bayyana cewa: Dakarun kare juyin juya halin Musulunci tare da sauran dakarun kasar sune ke da alhakin kare kan iyakokin kasar da tabbatar […]

Kungiyar Hadin Kan Kasashen Larabawa Ta Yaba Wa Babban Zauren Majalisar Dinkin Duniya

Kasashen Larabawa sun yi maraba da kudurin babban zauren Majalisar Dinkin Duniya kan batun neman sanya Falasdinu a matsayar cikakkiyar mamba a Majalisar Dinkin Duniya Matsayin babban zauren Majalisar Dinkin Duniya na amincewa da kudurin da ke goyon bayan bukatar kasancewar Falasdinu a matsayin cikakkiyar mamba a Majalisar Dinkin Duniya ya samu karbuwa daga kasashen […]

Shugaban Colombia Ya Yi Kira Ga Kotun ICC Da Ta Bada Sammacin Kama Netanyahu

Shugaban Colombia ya yi kira ga kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa da ta bayar da sammacin kame firaministan Isra’ila kan kisan kiyashi a zirin Gaza. Gustavo Petro ya fada a cikin wani sako na ‘’X’’ a ranar Juma’a cewa Benjamin Netanyahu ba zai dakatar da kisan gillar da ake yi ba kuma […]