The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Hakuri da jajircewar al’ummar Iran sun yi galaba a kan makiya da suke kokarin kunna wutar tarzoma a kasar Shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim
Kasar Iran ta yi Allah wadai da matakin da majalisar dokokin Canada ta dauka kan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Nasir
Kasar Libiya ta bi sahun kasar Afirka ta Kudu a shigar da karar aiwatar da kisan kare dangi kan Falasdinawa a yankin Zirin Gaza Kotun hukunta manyan laifuka ta duniya
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Hakuri da jajircewar al’ummar Iran sun yi galaba a
Kasar Iran ta yi Allah wadai da matakin da majalisar dokokin Canada ta dauka kan
Kasar Libiya ta bi sahun kasar Afirka ta Kudu a shigar da karar aiwatar da
Kasashen Larabawa sun yi maraba da kudurin babban zauren Majalisar Dinkin Duniya kan batun neman
Yakin Gaza ya cika kwanaki 218 cur yayin da ake ci gaba da samun karin
Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da kashe gawurtaccen dan bindigan nan, Aminu Kanawa wanda shi ne mataimakin Bello Turji. Sojojin Operation Fansan Yamma ne suka kashe Aminu a wani samame
Hadakar kasashen nan uku na yankin Sahel AES da ta hada Burkina Faso da Mali da Nijar na shirin kafa wata rundunar soji ta hadin gwiwa mai dakaru 5,000. Ministan
Hukumar kula da 'yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (UNRWA) ta ce hare-haren da Isra'ila ta kai kan sansanin 'yan gudun hijira na Jenin da ke gabar yammacin Kogin
Kasar Yemen ta ce ta saki ma'aikatan jirgin ruwan dakon kaya mallakin Birtaniya mai suna Galaxy Leader, wanda aka don nuna goyan baya ga Falasdinawa jim kadan bayan da Isra'ila
Mataimakin shugaban kasar Iran mai kula da tsare-tsare dabaru Muhammad Javad Zarif ya ce Iran ba barazana ce ba ga tsaron wata kasa. Zarif ya bayanna hakan ne a wata
Tsohon babban kwamandan dakarun IRGC na kasar Iran Mohsen Rezae ya bayyana cewa yakin gaza ko na tufanul aksa ta wargaza dukkan shirin HKI da kuma tunaninta a gabas ta