An Dage Dakatar Da Tashin Jiragen Sama A Wasu Tashoshinsu A Kasar Iran A Safiyar Yau Jumma

A safiyar yau Jumma’a ce hukumar zirga zirgan jiragen sama ta kasar Iran ta bada sanarwan dakatar da tashin jiragen sama a wasu tashoshi a kasar daga karfe 6:16 zuwa karfe 10:00 na safe. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya nakalto kakakin hukumar zirga zirgan jiragen sama na kasar Jaafar Yozorlu yana cewa […]
Hamas Ta Bukaci Falasdinawa A Yankin Yamma Da Kogin Jordan Su Halarci Sallar Jumma’a A Masallacin Kudus

Kungiyar Hamas wacce take fafatawa da sojojin HKI a Gaza ta yi kira ga Falasdinawa a yankin yamma da kogin Jordan da kuma yankin da aka mamaye a shekara 1948 da su fito don halattar sallar jumma’a da kuma kare farfajiyar masallacin al-aksa a ranar Lahadi da litinin daga keta al-farman masallacin. Kamfanin dillancin labaran […]
HKI Tana Jin Tsoron Kotun Kasa Da Kasa Ta Fidda Sammashin Kama Benyamin Natanyahu

Gwamnatin HKI tana tsaron yiyuwar kotun kasa da kasa dake Lahe, ta fidda sammashin kama firai ministan haramtacciyar kasar da kuma wasu manya manyan jami’an gwamnatinsa saboda kai kissan kare dangi a yankin Gaza. Kamfanin dillancin labaran IRIB-NEWS na JMI ya nakalto tashar talabijin da ‘12”’ ta HKI tana fadar haka, ta kuma kara da […]
Amurka Ta Hana Bukatar Falasdinu Ta Zama Mamba Na Dindindin A MDD

Gwamnatin kasar Amurka ta yi amfani da hakkin VETO a kwamitin tsaro na MDD don haka bukatar kasar Falasdinu ta zama mamba na din din din a majalisar a jiya Alhamis. Kamfanin dillancin labaran IRNA na kasar Iran ya bayyana cewa gwamnatin kasar Amurka ta hana bukatar da kasar Aljeriya ta gabatar ga kwamitin tsaro […]
Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Zanta Ta Wayar Tarho Da Takwaransa Na Hadaddiyar Daular Larabawa.

Rahotanni sun bayyana cewa minsitan harkokin waje na Hadaddiyar daular larabawa Abdullah bn zayid alinahyan ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na kasar Iran Amir Abdallahiyan game da irin ci gaban da ake ciki a yankin Gaza na irin ci gaba da tafka laifuffuka da israila ke yi kan alummar falasdinu,da kuma muhimmancin kawo […]
Majalisar Dinkin Duniya Tayi Gargadi Game Da Yiyuwar Fadawa Cikin Bala’I A Yankin Asiya Idan Aka yi Kuskuren Lissafi .

Babban maga takardar majsaliar dinkin duniya Antonio Gutteres yayi gargadi game da halin da ake ciki a yammacin Asiya cewa kuskure daya tak idan aka yi zai iya jefa duniya cikin mummunan bala’I da baa taba ganin irinsa ba, Hazalika ya nuna damuwarsa matuka game da halin da yankin yamamcin Asiya ke ciki sakamakon laifukan […]
Kasar China Na Goyon Bayan Kasancewar Falasdinu A Matsayin Cikakkiyar Mamba A Majalisar Dinkin Duniya

Rahotanni sun bayyana cewa Wang Yi ministan harkokin wajen kasar china a sailin taron kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya a birnin NewYork ya fadi cewa kasarsa tana goyon bayan sanya yankin falasdinawa a matsayin cikakkiyar mamba a kwamitin tsaro na Majalisar dinkin duniya a amatsayin kasa mai cin gashin kanta. Yace hare haren da […]
Kungiyar tarayyar Turai Ta Bukaci A Warware Rikicin Gaza Cikin Lumana Ba ta Hanyar Yaki Ba

Mai kula da siyasar waje ta kungiyar tarayyar Turai Jose Borell ya yi kira da a dauki duk wani mataki da zai hana afkuwa tashin hankali a yankin kuma a mayar da hankali wajen ganin an kawo karshen yakin Gaza cikin lumana . Borell ya fadi haka ne a wajen taron ministocin harkokin wajen kungiyar […]
Iran Ta yi Gargadin Mayar Da Martani Mai Tsanani Ga Duk Wanda Yayi Gigin Kai Mata Hari .

Shugaban kasar Iran Ibrahim Raisi ya fadi cewa idan dai gwamnatin sahyuniya ta yi ganganci sake kai wa Iran hari acikin kasarta to za ta fuskanci mayar da martini mafi muni da zata yi nadama da it da masu baya kariya, Shugaban Raisi ya fadi haka ne a lokacin da yake ganawa da mutanen garin […]