The latest news and topic in this categories.

Jamus: Makiya Musulmi Da Musulunci Suna Kara Takurawa Musulmi A Kasar Jamus
16 Apr

Jamus: Makiya Musulmi Da Musulunci Suna Kara Takurawa Musulmi A Kasar Jamus

Kafafen yada labaran kasar Jamus sun nakalto wata majiyar gwamnatin kasar na cewa: yawan musulmi wadanda ake cutar da su

An Kara Gano Karin Kissan Kare Dangin Da HKI Ta Aikata A Asbitin Shifa Na Gaza
16 Apr

An Kara Gano Karin Kissan Kare Dangin Da HKI Ta Aikata A Asbitin Shifa Na Gaza

Kafafen yada labarai a zirin Gaza sun bayyana Karin ta’asan da sojojin HKI suka kai a kan asbitin Shifa na

Landan: Jaridar Guardian Ta ce Yake-Yaken Makamashi Zasu Bullu A Kasashen Turai Nan Gaba
16 Apr

Landan: Jaridar Guardian Ta ce Yake-Yaken Makamashi Zasu Bullu A Kasashen Turai Nan Gaba

Jaridar Guardian ta kasar Burtania ta bayyana cewa mai yuwa a fara yake yaken masu nasaba da makamashi a kasashen

Hizbullah Ta Kai Hare Haren Masu Karfi A Kan Sansanonin Sojojin HKI A Arewacin Kasar Falasdinu Da Aka Mamaye
16 Apr

Hizbullah Ta Kai Hare Haren Masu Karfi A Kan Sansanonin Sojojin HKI A Arewacin Kasar Falasdinu Da Aka Mamaye

Mayakan kungiyar Hizbulla ta kasar Lebanon sun kai hare hare kan cibiyar na’urar Rada da kuma sansanonin HKI guda uku

Iran: Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Ce Kasarsa Bata Son Kara Fadada Yakin Gaza
16 Apr

Iran: Ministan Harkokin Wajen Kasar Iran Ya Ce Kasarsa Bata Son Kara Fadada Yakin Gaza

Ministan harkokin wajen kasar Iran Hussain Amir Abdullahiyan ya bayyana cewa kasarsa ko kdan, bata son fafada yakin da ke