The latest news and topic in this categories.
Mutanen kasar Amurka sun fito zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da korar Falasdinawa daga Gaza ne, bayan taron da yan jaridu na Trump Da Natanyaho a birnin washintong a jiya Talata.
Firay ministan HKI Benyamin Natanyahu ya sami amincewar majalisar ministocinsa dangane da abinda ya kira tsagaita bude wuta na wucin gadi tare da kungiyar Hizbullah da kuma gwamnatin kasar Lebanon.
Jami'i mai kula da al-amuran kasashen waje na tarayyar Turai Josep Borrell ya bayyana cewa yana ganin a duniyan nan ba wanda ya isa ya dakatar da Natanyahu firai ministan
Mutanen kasar Amurka sun fito zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da korar Falasdinawa daga Gaza ne,
Firay ministan HKI Benyamin Natanyahu ya sami amincewar majalisar ministocinsa dangane da abinda ya kira
Jami'i mai kula da al-amuran kasashen waje na tarayyar Turai Josep Borrell ya bayyana cewa
Jawabin da firaministan gwamnatin yahudawan sahyoniya ya gabatar a taron shekara shekara na shugabannin kasashe
Yahudawan Sahyoniyya, a darare uku a jere suna fitowa kan tituna a biranen HKI tare
Wakilin Jagoran juyin juya halin Musulunci a kasar Iraki ya ce: Juyin juya halin Musulunci ya gabatar da wani sabon samfuri na hadin kan al'umma Ayatullah Mojtaba Hosseini, wakilin Jagoran
Kasar Saudiyya ta jaddada matsayinta na kin amincewa da kalaman Netanyahu dangane da korar Falasdinawa daga Zirin Gaza Kasar Saudiyya ta jaddada yin tofin Allah tsine, da kuma karfafa kin
Falasdinawa sun fitar da martanin farko mai gauni kan kalaman fira ministan 'yan mamayar Isra'ila dangane da furucinsa ga Saudiyya Kungiyar 'yantar da Falasdinu ta yi Allah wadai da kalaman
Sojojin mamayar Isra'ila sun fara janyewa daga yankin Netzarim da ke tsakiyar Zirin Gaza Kafofin yada labaran haramtacciyar kasar Isra'ila sun tabbatar da cewa: Sojojin mamayar Isra'ila za su fara
Sojojin Sudan suna kokarin canza ma'aunin yaƙin kasar bayan da suka sun tunkari birnin Khartoum fadar mulkin kasar domin yantar da shi gaba daya Babban birnin kasar Sudan, Khartoum, shi
Iran ta bukaci taron gaggawa na ministocin harkokin wajen kasashen kungiyar hadin kan kasashen Musulmi ta OIC, game da shirin shugaba Donald Trump na Amurka na kwace Gaza da kuma