The latest news and topic in this categories.
Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya yi gargadi game da barkewar rikici a yammacin Asiya bayan da Isra’ila ta yi barazanar kaddamar da farmaki a Lebanon. Da yake
An yi jayayya tsakanin jakadun kasashen Hadaddiyar Daular Larabawa da Sudan a kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya Rikici ya barke tsakanin jakadun kasashen Sudan da Hadaddiyar Daular Larabawa a kwamitin
Isra’ila, na ci gaba da kai hare-hare a Gaza, a daidai lokacin da ake dakon fatan samun sasantawa. Fadan dai ya fi karkata ne a yankin Rafah da ke kudancin
Kakakin babban sakataren MDD Stéphane Dujarric ya bayyana cewa bai kamata a yi barazana ga
A ranar Juma'a 10 ga watan Mayu ne ake sa ran babban taron Majalisar Dinkin
Kakakin ofishin kula da ayyukan jin kai na Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi game
Jakadan kasar Iran a MDD ta jaddada bukatar kasar Falasdinu ta zama mamba a MDD
Hukumar kare hakkin dan’adam ta MDD ta fitar da bayani a jiya Talata akan yadda
Jiragen yakin HKI suna ci gaba da kai hare hare babu kakkaunata a kan garuruwa a kudacin kasar Lebanon. Kamfanin dillancinlabaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa a jiya
Kakakin sojojin HKI ya bada sanarwan cewa sojojin kasar sun kashe sabon shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar a wata fafatawa da suka shiga da shi da wasu manya manyan jami'an
A jiya Alhamis ce gwamnatocin kasashen Amurka Da Burtania Suka kai hare hare masu yawa kan larduna da dama a kasar Yemen daga ciki har da birnin San'a Babban birnin
Mai bawa shugaban tarayyar Najeriya shawara a kan harkokin tsaro Nuhu Ribadu ya bayyana cewa da dama daga cikin makaman da suke hannun yan ta'adda yan fashi da makami a
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da takwaransa na kasar Masar a birnin Alkahira Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi wanda yanzu haka yake kasar Masar ya
Shugaban kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya bayyana cewa: Amurka cikakkiyar abokiyar tarayyar gwamnatin Isra'ila ce wajen aikata laifuka da wuce gona da iri kan Gaza Shugaban kungiyar Ansarullahi ta