The latest news and topic in this categories.
Jakadan kasar Iran kuma wakilin din din din na kasar a MDD ya bayyana cewa, barazana, ko yaki basu taba warware matsalar farfado da yarjeniyar JCPOA nashirin Nukliyar kasar Iranba.
Bayanai daga Kenya na nuni da cewa rukunin farko na jami’an tsaron kasar da zasu tafi Haiti don tabbatar da tsaro sun kama hanya. Shugaban kasar William Ruto ya gudanar
Sakatare-Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya yi gargadi game da barkewar rikici a yammacin Asiya bayan da Isra’ila ta yi barazanar kaddamar da farmaki a Lebanon. Da yake
Kasashen Larabawa sun yi maraba da kudurin babban zauren Majalisar Dinkin Duniya kan batun neman
Iran ta yi maraba da matakin babban zauren MDD, na neman kwamitin sulhu ya amince
Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya ya yi kira ga Kwamitin Sulhu na Majalisar da ya
Wata tawagar lauyoyi a kasar Holand ta bukaci fitar da takardar sammacin neman kama Benjamin
Kakakin babban sakataren MDD Stéphane Dujarric ya bayyana cewa bai kamata a yi barazana ga
Dubban daruruwan mutanen birnin Esfahan na kasar Iran sun yi rakiyar Jana'izar shahid Burgedia Janar Abbas Nilforoushan wani babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin musulunci ko IRGC, inda aka
Jiragen yakin HKI suna ci gaba da kai hare hare babu kakkaunata a kan garuruwa a kudacin kasar Lebanon. Kamfanin dillancinlabaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa a jiya
Kakakin sojojin HKI ya bada sanarwan cewa sojojin kasar sun kashe sabon shugaban kungiyar Hamas Yahya Sinwar a wata fafatawa da suka shiga da shi da wasu manya manyan jami'an
A jiya Alhamis ce gwamnatocin kasashen Amurka Da Burtania Suka kai hare hare masu yawa kan larduna da dama a kasar Yemen daga ciki har da birnin San'a Babban birnin
Mai bawa shugaban tarayyar Najeriya shawara a kan harkokin tsaro Nuhu Ribadu ya bayyana cewa da dama daga cikin makaman da suke hannun yan ta'adda yan fashi da makami a
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da takwaransa na kasar Masar a birnin Alkahira Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Araqchi wanda yanzu haka yake kasar Masar ya