The latest news and topic in this categories.
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas sun lashi takwabin ganin sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila ba su koma ga iyalansu rayayyu daga Gaza ba Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar
Assalamu alikum masu sauraro barkammu da warhaka, sharhin bayan labarammu zai yi Magana a kan maida martanin Sayyid Nasurullah na farko bayan da Natanyahu yayi nufin fadada yakin da ke
Majalisar wakilan kasar Amurka ta amince da wata doka wacce zata halatta mamayar da HKI take wa kasar Falasdinu. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta bayyana cewa, wannan
Ministan cikin gida na HKI Ben-Gvir ya bukaci gwamnatin HKI ta kwace yankin zirin gaza
Jaridar Wall Street Journal ta Amurka ta bayyana cewa: Fursunonin Falasdinawa 60 ne suka mutu
Magajin garin birnin Nagasaki na kasar Japan ya ki amincewa da bukatar kasashen yamma na
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun bada sanarwan kai hare hare kan wurare da
Dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun bada sanarwan kai hare hare tare da amfani
Iran ta kakkausar suka tare da yin fatali da sanarwar bayantaron taron hadin guiwar kungiyar tarayyar Turai EU, da kuma ta hadin kan kasashen yankin tekun Fasha, (EU-GCC). Ministan harkokin
Kwamitin Sulhu na MDD ya gana cikin gaggawa a ranar Laraba, bisa bukatar Aljeriya, domin tattauna tabarbarewar al’amuran jin kai ga ‘yan Gaza da suka rasa matsugunansu a arewacin yankin,
Kungiyar jihadul Islami ta Falasdinu ta bayyana maganar minister harkokin wajen Jamsu Annelena Baerbock da cewa tana da matukar hatsari. Ita dai ministar ta jamus ta bayyana cewa: Isra’ila za
Dakarun kungiyar Hizbullah wacce ta yi taho mu gama da sojojin mamayar HKI a kusa da garin Kauzah, inda aka yi amfani da makamai mabanbanta da hakan ya yi sanadiyyar
Jiragen yakin HKI suna cigaba da yin kisan kiyashi a sassa daban-daban na kasar Lebanon ta hanyar kai hare-hare ta sama, inda a bayan da su ka kashe mutane 16
Gwamnatin Yemen ta sanar da cewa, jiragen yakin Amurka da Birtaniya sun kai hare hare a cikin biranen San’aa da kuma Sa’adah, har sau 15 a daren jiya. Tashar talabijin