The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Jordan ya bayyana cewa: Duk da'awar 'yan mamaya na kai hari kan yankunan Gabar yammacin kogin Jordan karya ce Mataimakin fira ministan kasar Jordan kuma ministan
Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta bada sanarwan cewa daga yau lahadi ce ake saran ma’aikatar hukumar zata fara yiwa yara yan kasa da shekaru 5 riga kafin cutar shan
Tashar talabijin ta Aljazeera ta kasar Qatar ta nakalto majiyar HKI na cewa gwamnatin yahudawan ta amince da tsagaita wuta a Gaza na tsawon kwanaki uku saboda bada dama ga
Gwamnatin mamayar haramtacciyar kasar Isra'ila ta umurci Falasdinawa 100,000 'yan gudun hijira da su fice
Sojojin Isra'ila sun umarci mazauna Khan Younis su yi hijira daga unguwar Al Jalaa wanda
Kungiyar Hamas wacce take iko da yankin zirin Gaza ta musanta zargin HKI na cewa
Ministan cikin gida na HKI Ben-Gvir ya bukaci gwamnatin HKI ta kwace yankin zirin gaza
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce wajibi ne bangarorin kasa da kasa musamman kwamitin
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya