The latest news and topic in this categories.
Parstoday - Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa, janyewar sojojin Isra'ila daga sansanin Jenin da kuma birnin Tulkarm da haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi daga wasu yankunan
Kakakin rundunar sojin Al-Qassam ya ce: Wani mafarki mai ban tsoro yana jiran 'yan sahayoniyya daga jaruman al'ummar Falasdinu Kakakin rundunar sojin Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta
Yahudawa masu zanga-zanga sama da rabin miliyan ne suka fito kan tituna a duk fadin biranen Haramtacciyar Kasar Isra’ila, suna neman a kammala yarjejeniyar musayar fursunoni da kungiyar Hamas, biyo
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta yi Allah wadai da ikirarin shugaban Amurka Joe Biden
Masu bayar da agajin gaggawa na farar hula sun ce harin da Isra'ila ta kai
Ofishin kafafen yada labarai na kasar Falasdinu a Gaza, ya bada sanarwan cewa yawan yan
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta jinjinawa shugaba Petro na aksar Columbia saboda sake jaddada
Daya daga cikin fitattun jagororin Falastinawa ‘yan gwagwarmaya Usama Hamdan ya bayyana cewa, Benjamin Netanyahu
Iran ta kakkausar suka tare da yin fatali da sanarwar bayantaron taron hadin guiwar kungiyar tarayyar Turai EU, da kuma ta hadin kan kasashen yankin tekun Fasha, (EU-GCC). Ministan harkokin
Kwamitin Sulhu na MDD ya gana cikin gaggawa a ranar Laraba, bisa bukatar Aljeriya, domin tattauna tabarbarewar al’amuran jin kai ga ‘yan Gaza da suka rasa matsugunansu a arewacin yankin,
Kungiyar jihadul Islami ta Falasdinu ta bayyana maganar minister harkokin wajen Jamsu Annelena Baerbock da cewa tana da matukar hatsari. Ita dai ministar ta jamus ta bayyana cewa: Isra’ila za
Dakarun kungiyar Hizbullah wacce ta yi taho mu gama da sojojin mamayar HKI a kusa da garin Kauzah, inda aka yi amfani da makamai mabanbanta da hakan ya yi sanadiyyar
Jiragen yakin HKI suna cigaba da yin kisan kiyashi a sassa daban-daban na kasar Lebanon ta hanyar kai hare-hare ta sama, inda a bayan da su ka kashe mutane 16
Gwamnatin Yemen ta sanar da cewa, jiragen yakin Amurka da Birtaniya sun kai hare hare a cikin biranen San’aa da kuma Sa’adah, har sau 15 a daren jiya. Tashar talabijin