Qatar ta ce yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza a matakin karshe

Yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas da gwamnatin Isra’ila na a matakin karshe,” in ji wani jami’in Qatar. Kakakin ma’aikatar harkokin wajen

Yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas da gwamnatin Isra’ila na a matakin karshe,” in ji wani jami’in Qatar.

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Qatar Majed Al-Ansari ya fada a wani taron manema labarai a ranar Talata cewa ana ci gaba da tattaunawar a shiga tsakanin AMurka,Qatar da kuma Masar.

Ya ce “Tattaunawar tana gudana ne kan bayanai na karshe amma mun kawar da manyan matsalolin.”

Share

0 0 votes
Article Rating
Subscribe
Notify of
0 Comments
Oldest
Newest Most Voted
Inline Feedbacks
View all comments