The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya jaddada goyon bayan gwamnatinsa ba tare da wani sharadi ba ga gwagwarmayar Palasdinawa, a yakin da suke yi da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila. Pezeshkian
Shugaban ofishin siyasa na kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ya tabbatar da cewa gwagwarmaya a Zirin Gaza da kuma kungiyar Ansar Allah a kasar Yaman suna yakar zaluncin Isra’ila kafada
Shugaban kasar Afirka ta Kudu ya bayyana aniyar kasarsa na ci gaba da gudanar da shari'ar kisan kiyashi kan gwamnatin sahyoniyawan. Jaridar Quds al-Arabi ta bayar da rahoton cewa, Cyril
Shugaban kasar Afirka ta Kudu ya bayyana aniyar kasarsa na ci gaba da gudanar da
Mummunar ambaliyar ruwa a Maiduguri a daren 9 ga watan Satumba, sakamakon rugujewar madatsar ruwa
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya nanata manufofin jamhuriyar musulunci ta Iran da
Pars Today - Rashin mutunta bukatun jama'a a Amurka, musamman a tsakanin daliban jami'a, ya
Parstoday- Jagoran juyin juya halin Musulunci ya dauki gasar kasa da kasa a matsayin wani
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan