The latest news and topic in this categories.
Kafogfin yada labaran Isra’ila sun bayar da rahotanni da ke cewa, nan ba da jimawa ba kotun hukunta manyan laifuka ta duniya za ta ba da sammacin kame shugabannin gwamnatin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian tare da tawagarsa sun isa lardin Basra da ke kudancin kasar Iraki a yau Juma'a a rana ta uku ta ziyarar aiki da ya kai
Pars Today - Tarihi ya shaida cewa Annabin Musulunci mai girma ya kasance yana magana da muminai da jama'arsa karara ba tare da wata shakka ba. Ba zai taba siyasantar
Pars Today - Tarihi ya shaida cewa Annabin Musulunci mai girma ya kasance yana magana
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wa
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi Allah-wadai da harin da aka kai kan wata
Dakarun Yemen sun kai hare-hare kan jiragen ruwa 80 da suke na gwamnatin mamaya da
Kasar Jordan ta yi Allah wadai da kiraye-kirayen da 'yan mamaya ke yi na kai
Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Hungary da ke birnin Tehran domin isar masa da gagarumar bacin ran kasar da kuma nuna adawa da sabon takunkumin da
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka