The latest news and topic in this categories.
Shugaban jami’ar Loristan a nan tsakiyar kasar Iran ya bayyana cewa taron 40 na Imam Hussain (a) a karbala, wani abun alfkhari ne ga musulmi a duniya kuma taron yana
Jirgin saman daukar hotunan leken asiri na kungiyar Hizbullah wanda ake sarrafashi daga nesa, ya yi shawagi kan gidan firai ministan HKI Benyamin Natanyahu da ke tsakanin birnin Tel-Aviv da
Ma’aikatar harkokin tsaron kasar Rasha ta bayyana cewa, sojojin kasar ne suke iko da garin Sviridonovka na yankin Donesk kusa da iyaka da kasar Ukraine. Kamfanin dillancin labaran Sputnik na
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran Naseer Kan’ani ya bayyana cewa rashin tabuka kome wanda
Kungiyar Hamas ta zargi Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu da gaza cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta
A rana ta biyu na muhawara a majalisar dokokin Iran kan jerin sunayen ministocin da
A wani lokaci yau Litini ce ake fara tattauanwar neman tsagaita wuta a rikicin Sudan.
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta yi watsi da wani labari da jaridar Wall Street
Turkiyya ta bukaci da a kakabawa Isra’ila takunkumi sakanakon yakin da take yi a Gaza da kuma hare-haren da take kai wa Lebanon. Ministan harkokin wajen kasar Turkiyya, Hakan Fidan
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike mai zaman kansa kuma cikakke cikin sauri bayan wani harin da Isra'ila ta kai kan wani gini da ke arewacin Lebanon,
Hare-haren bama-bamai da sojojin gwamnatin Isra'ila suka kai a zirin Gaza sun yi sanadin mutuwar mutane akalla 50 a ranar Talata, kamar yadda hukumar bayar da agajin gaggawa ta Falasdinu
Kakakin gwamnatin Iran ta bayyana cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran a shirye take ta mayar da martani idan bukatar hakan ya ta so Mai magana da yawun gwamnatin Iran Fatima
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi Allah wadai da harin da yahudawan sahayoniyya suka kai kan asibitin shahidan Al-Aqsa Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Isma'il Baqa'i ya yi kakkausar suka
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka