The latest news and topic in this categories.
Kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa na Hamas da Islamic Jihad da ke Gaza sun dauki alhakin harin bam da aka kai a birnin Tel Aviv. A cikin wata sanarwa da ta fitar
A ranar jin kai ta duniya, Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin karuwar tashe-tashen hankula da kuma hare-haren da ake kai wa ma'aikatan jin kai a zirin Gaza, yayin da
Parstoday – Tsohon Fira Ministan Isra’ila Ehud Barak ya kai hari ga gwamnatin Netanyahu mai tsatsauran ra’ayi kan rashin cimma matsaya da Hamas, ya kuma yi gargadin cewa Netanyahu na
Parstoday – Tsohon Fira Ministan Isra’ila Ehud Barak ya kai hari ga gwamnatin Netanyahu mai
Shugaban jami’ar Loristan a nan tsakiyar kasar Iran ya bayyana cewa taron 40 na Imam
Jirgin saman daukar hotunan leken asiri na kungiyar Hizbullah wanda ake sarrafashi daga nesa, ya
Ma’aikatar harkokin tsaron kasar Rasha ta bayyana cewa, sojojin kasar ne suke iko da garin
Wani babban jami’in diblomasiyya a ma’aikatar harkokin wajen kasar Burtaniya ya yi murabus daga mukaminsa
Kungiyar Kurdawan Turkiya PKK ta sanar da cewa za ta ajiye makamanta ta kuma rusa kanta. Kamfanin dillancin labarum "Furat" mai kusanci da kungiyar ta PKK, ya nakalto cewa; Kungiyar
Shugaban Asibitin ido dake Gaza, Dr. Abdussalam Sabah, ya sanar da cewa, adadin Falasdinawan da su ka rasa ganinsu sanadiyyar yaki sun kai 1500. Dr. Abdussalam ya kuma yi gargadin
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa tattaunawa ba kai tsaye ba tsakanin JMI da Amurka zagaye na hudu, yana tafiya kamar yadda ya dace. Kuma kasashen
Sojojin HKI sun ci gaba da kai hare hare kan birane da garuruwan yankin yamma da kogin Jordan. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta bayyana cewa, hare-haren jiya
Kungiyar Magajunan Gari Na Kasashen Asiya Ta Zabi Birnin Esfahan na tsakiyar kasar Iran a matsayin cibiyar yawan bude ido na wannan shekara ta 2025. Manufar zaben birnin Esfahan a
Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bukaci shugaban kasar Ukraine ya amince da tayin shugaban Putin na Rasah na sun hadu a birnin Istambul na kasar Turkiya don tattauna yiyuwar